Jihar Legas
Wani sabon ma’aikacin gidan burodi mai suna John Emeka ya tsere da kudi naira 350,000 na kamfanin da yake aiki da shi jim kadan bayan daukarsa aiki a kamfanin.
'Yan kasuwa da dama a Okobaba Sawmill dake cikin garin Legas na kirga yawan asarar da suka tafka bayan yan ta'adda sun auka kasuwar misalin karfe 5:00 na yamma.
Bola Tinubu, dan takarar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar APC mai fatan gaje kujerar shugaba kasa Buhari, ya ce bai kamata matasa su cigaba da kokawa ba.
Fasinjojin sun makale a sashin cikin gida na filin jirgin saman Murtala Muhammed da ke Legas, bayan da jirgin Max Air ya gaza tashi, kamar yadda aka tsara.
An kama wani dan kasar Amurka dauke da bindigu a filin tashi da saukan jiragen sama na Mohammed Murtala (MMIA) a Legas. Fasinjan, namiji, (da aka sakaya sunansa
Hukumar yaki da fasa-kwabrin miyagun kwayoyi,NDLEA, ta kama wasu sunki 101 na hodar Iblis da aka boye a bargon yara a filin sauka da tashin jiragen saman Legas.
Wanda ya kafa cibiyar koyar larabci da addinin musulunci ta Markaz, Agege, Jihar Legas, Sheikh Adam Abdullahi Al Ilory ya rasa ɗansa na farko, Ridwanullah. Ya r
Wani mai tura ruwa a kura ya taro rikici, inda ya kwarzane mota kirar Marcedez Benz. Mai mota ya dauki dumi, inda yake tambayar a ina mai tura ruwa zai samu kud
Shahararren marubucin nan da ya lashe manyan kyautuka a tarihi, Farfesa Wole Soyinka, ya karyata maganar cewa ya goyi bayan takarar shugaban ƙasa, Buhari a 2015
Jihar Legas
Samu kari