Jihar Legas
Hukumar EFCC ta samu izini daga babbar kotun Legas kan kamo wani dan kasuwa da take tuhumarsa da aikata laifin zamba ta naira biliyan hudu da miliyan dari takwas.
Rayukan mutum uku sun salwanta yayin da wasu mutum biyu suka samu munanan raunuka a wani ƙazamin hatsarin mota da ya auku yankin Ikorodu na jihar Legas.
Aan samu tashin wata mummunar gobara a wata babbar kasuwa a jihar Legas, inda ta laƙume kayayyakin miliyoyin naira. Ba a samu asarar rayukan mutane ba.
Dillalan simintin BUA sun bayyana cewa tsadar ɗauko kaya daga masana'anta da rashin manyan motocin kamfanin ya sa ba zasu iya sauke farashi zuwa N3500.
Rahotanni sun nuna cewa an ceto gawar mutum biyu biyo bayan hatsarin jirgin ruwan da ya afku a jihar Legas ranar Alhamis da daddare, wasu huɗu sun jikkata.
Akalla fasinjojin motar Bas mai ɗaukar mutum 18 ne suka tsallake rijiya ta baya baya yayin da wani mummunan hatsari ya rutsa da su a titin Legas zuwa Ibadan.
Wani dan kabilar Ibo da ke siyar da kosai a Lagas tsawon shekaru 25 ya magantu a kan sana’arsa. A cewar mutumin, ya gina gidaje da kula da yaransa.
Kotun sauraron ayyukan cin zarafi da ke Ikeja, Jihar Legas, ta yanke wa wani likita, Olufemi Olaleye, hukuncin daurin rai da rai kan yi wa yar'uwar matarsa fyade.
Gwamnatin jihar Legas ta sanar da rufe wasu coci-coci da masallaci har ma wuraren tarurruka saboda yawan damun jama'a da su ke da kara a yankunan.
Jihar Legas
Samu kari