Jihar Legas
An samu turmutsitsi a wajen siyan kayan abinci da hukumar kwastam ke siyarwa talakawan Najeriya don rage radadi. Mutum bakwai sun rasa ransu a jihar Legas.
Rahoton da muka tattara muku yadda NBS ta hado rahoton jihohin da aka fi amfani da intanet a karshen shekarar 2023 da aka fita watanni kasa da biyu da suka wuce.
Harkokin kasuwanci sun tsaya caka Legas yayin da wani mutum ya rasa ransa da wasu suka jikkata bayan an kare tsakanin Hausawa da Yarbawa a jihar.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya ɗauki muhimman matakai da nufin rage wa mutanen jiharsa radaɗin wahalar matsin tattalin arzikin da aka shiga a ƙasa.
Hukumar kula da hanyoyin ruwa ta jihar Legas ta tabbatar da ceto mutum 15 yayin da wani mutum ɗaya ya mutu sakamakon hatsarin jirgin ruwa a Ikoyi jiya.
A ranar Alhamis ne ‘yar takarar mataimakiyar gwamnan jihar Legas ta jam’iyyar LP, Islamiyat Oyefusi ta fice daga jam’iyyar saboda manufofin jam’iyyar da suka sauya.
Shugaban majalisar dattawa ya ce kowace jiha ta samu N30bn saboda a samar da abinci. Tsohon gwamnan na jihar Akwa Ibom ya ce ta hannun FIRS aka fitar da kudin.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta cafke wasu sojojin boge guda biyu wadanda ake zargin sun yi barazanar kashe wani mutum da wuka a yankin Isolo da ke jihar.
Rundunar 'yan sanda na Sabo da ke jihar Legas ta kama wani dattijo dan shekara 67 yana sayar wa wani dan shekara 22 kwaya a yankin Yaba, an gano ashe dila ne.
Jihar Legas
Samu kari