Lafiya Uwar Jiki
Ma'aikatar lafiya a jihar Kano ta bayyana cewa kimanin kaso 28.5 na wadanda ke da shekaru 30 zuwa 79 na dauke da cutar hawan jini. Cutar ka iya jawo ciwon koda.
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da wata likita da ki zuwa aiki bayan ta ki zuwa aikinta na dare ta bar mai jiran wankin koda ya na jiran a kawo masa dauki.
Ma'aikatan jinya mafi akasari a fadin duniya mata ne. Amma a cikin shekaru 40 da suka shude, an samu karuwar masu jinya da karbar haihuwa maza sau 10 a duniya.
Wani mai kasuwancin siyar da wayoyin hannu a Mararaba jihar Nasarawa, Abdullahi Mohammed ya shaidawa kotu yadda yaro ya sayi babbar waya a wurinsa.
Karamin Ministan lafiya a Najeriya, Tunji Alausa ya bugi kirji kan yadda suka inganta bangaren lafiya inda ya ce har daga indiya da Turai ana zuwa neman lafiya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ta rattaba hannu kan dokar tilasta gwaji kafin aure domin kare yara daga cutukan da za a iya daukar matakan kariya a kansu.
Gwamnatin jihar Kano ta bude littafin yin rajistar adadin mamatan da ake binnewa a makabartun domin taimaka mata wajen tattara bayanai, inji ma'aikatar lafiya.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa ta na zargin tsananin zafi na daga dalilan yawan rashe rashe a jihar Kano. Har yanzu ana zurfafa bincike kan matsalar
Hukumar manyan asibitoci ta Kano ta bayyana takaici kan yadda KEDCO ya yanke wutar asibitin Imamu Wali ba. Dakta Mansur Mudi Nagoda ya ce za yi yi kokarin gyara
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari