Lafiya Uwar Jiki
Ficewar manyan kamfanoni yana ba shugaban kasa ciwon kai. Dr. Alausa ya yi maganar yunkurin da ake yi da kuma cigaba da aka samu a wajen yaye ma’aikatan jinya
Wani asibiti a jihar Delta ya tsare wata mata da ta haifi 'yan hudu saboda gaza biya naira miliyan hudu kudin ajiyar yaran a 'incubator'. Tun a 2023 ta haifi yaran.
An yi kira ga jama'a da su kauracewa yawan tu'ammali da man fetur, barasa da sigari da kuma magungunan kashe kwari don kaucewa kamu da cutar sankarar bargo.
Tsohon shugaban Institute of Chartered Accountants of Nigeria (ICAN), Emmanuel Ijewere, ya mutu bayan fama da doguwar rashin lafiya ranar Alhamis.
Gwamnatin Kebbi a sanarwar da ta fitar a safiyar ranar Alhamis, ta tabbatar da cewa tsohon shugaban karamar hukumar Maiyama ya rasu, yau za a birne shi a jihar.
A cewar Dr. Ish Adagiri, hukumar asibitin kwararru a Kogi ta samu izinin daukar sabbin likitoci tun lokacin Yahaya Bello, amma har yanzu ba wanda ya nema
Jagoran APC, Hon. Olatunbosun Oyintiloye ya ce magani ya fi karfin ‘Yan Najeriya, sai shugaban kasa ya yi wani abu. ‘Dan siyasar ya yi kira ga Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnatin tarayya ta neman likitoci da daliban kiwon lafiya da su shiga aikin soja don bunkasa lafiyar jami'an sojin kasar. Tinubu na shirin gina kwaleji.
Gwamnan jihar Ondo, Oluwarotimi Akeredolu, ya sanar da daukar hutu a ranar Laraba, 13 ga watan Disamba, 2023 don zuwa neman lafiyarsa. Aiyedatiwa zai zama gwamna.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari