Lafiya Uwar Jiki
Dr. Jabir Maihula ya ce duk wanda ke da lalura ta rashin lafiya zai rama azumi ko da ya yi ciyarwa, sai idan mutum ya tsufan ko rashin lafiyar da ba warkewa.
An samu bullar cutar zazzabin Lassa a kananan hukumomi bakwai na jihar Bauchi yayin da hukumar NCDC ta ce sabbin mutane 96 sun kamu da cutar a jihohi 12 na kasar.
Kwamishinan lafiya na jihar Kuris Riba, Dakta Henry Ayuk, ya bayyana matakan da suke ɗauka bayan cutar kyanda ta ɓalle a wasu makarantu biyu a jihar.
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta musanta rahoton bullar cutar kyanda a karamar hukumar Kano, babban birnin jihar kamar yadda kodinetan lafiya na jihar ya sanar.
Cibiyar kula da cututtuka ta Jihar Kebbi (EOC), ta sanar da jama’a game da bullar cutar murar tsuntsaye a wasu sassa na jihar kuma har kashe tsuntsaye a Amanawa.
Mutane da dama a wurin bikin ranar masoya da Kungiyar Ma'aikatan Jihar Osun ta shirya a ranar Laraba sun samu kyautan kororon roba daga jami'an Ma'aikatan Jihar Lafi
Femi Adesina yana cikin masu magana da yawun Muhammadu Buhari a mulki, ya ce sai da rashin lafiyar shugaban Najeriyan ta jawo bai san halin da yake ciki ba.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da wasu manyan kudurori uku da za su kawo sauyi a bangaren lafiya a kasar da kuma rage farashin tsadar magani.
A wani abu kamar almara, wasu 'yan daba sun farmaki asibitin Ekiti kuma sun yi awon gaba da wata gawa. Lamarin ya faru a ranar Litinin, inda suka lalata kayayyaki.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari