Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar tsaron Najeriya ta ce ba za ta saurari zugin da wasu marasa kishin kasa ke mata ba kan kifar da gwamnatin Bola Tinubu kamar yadda ya faru a Nijar.
Wasu daga cikin 'yan Najeriya da ke zaune a Jamhuriyar Nijar sun roki Shugaba Tinubu da ya taimaka ya kaso su don gudun shiga hargitsin yaki da ke shirin faruwa
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kwamushe wasu 'yan Boko Haram guda biyu a karamar hukumar Konduga da ke jihar Borno bayan wani samame na bazata a jihar.
Kasar Amurka ta aike da muhimmin saƙo na gargaɗi ga sojojin da suka yi juyin mulki a jamhuriyar Nijar. Ta ce ta ɗora alhakin kula da lafiyar Mohamed Bazoum.
ECOWAS, Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afirka Ta Yamma, ta umurci sojojinta su daura damar yaki. Wannan umurnin na zuwa ne bayan taron da aka yi a Abuja.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN), ta nuna rashin goyon bayanta ga matakin amfani da ƙarfin soji da shugaban Najeriya Bola Tinubu ke shirin yi a kan Nijar.
Sojojin juyin mulkin Jamhuriyar Nijar sun kafa sabuwar gwamnati mai dauke da ministoci 21 don tabbatar da ikonsu yayin da su ke fuskantar barazana daga ECOWAS.
Hambararren shugaban kasar Nijar, Mohamed Bazoum ya bayyana irin halin da ya tsinci kansa a ciki bayan juyin mulki, ya ce babu magani sai busasshiyar shinkafa.
A yau Sarkin Kano na 14, kuma Halifan darikar Tijjaniyyah na Najeriya, Muhammadu Sanusi II, ya samu ganawa da Shugaban mulkin sojan Nijar, Abdulrahmane Tchiani.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari