Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun rundunar sojojin Najeriya karkashin Operation SAFE HAVEN (OPSH) sun yi gagarumin nasara kan yan ta'adda a samamen da suka kai Filato da Kaduna.
Akalla manoma tara ne rahotanni suka bayyana sun rasa rayukansu a wani harin boko Haram a Borno. Shekaru kenan garin Zabarmari ke fuskantar hare-haren Boko Haram.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun samu nasarar halaka ƴan ta'adda masu yawa a wasu hare-haren da suka kai a yankunan Arewa maso Gabas da Arewa maso Yamma.
Dakarun sojoji sun samu nasarar daƙile harin da ƴan bindiga suka kai a wani ƙaiyen jihar Zamfara, inda suka halaka ƴan bindiga masu yawa a yayin fafatawar.
Tsohon babban hafsan sojin ƙasa, Tukur Buratai ya bayyana waɗanda suka haifar da matsalar rashin tsaro a Najeriya, inda ya ɗora laifin kan ƴan siyasa.
Wasu ƴan ta'adda mayaƙan ƙungiyar Boko Haram sun salwantar da rayukan mutim 16 a wani ƙazamin hari da suka kai ƙaramar hukumar Geidam ta jihar Yobe.
Najeriya ta dage wajen ganin yadda za a kawo karshen 'yan bindiga. Gwamnatin Bola Tinubu na shirin gaggauta karbo jirgin sojojin yaki daga kasar Turkiyya.
Wasu miyagun yan bindiga sun kutsa garin Ruwan Rana a karamar hukumar Bukkuyum cikin dare sun sace hakimin garin Alhaji Makau da wasu mutane biyar.
Dakarun rundunar Operation Lafiya Dole sun halaka mayakan kungiyar ta'addanci guda biyar tare da kama wani daya a daren ranar Laraba, 25 ga watan Oktoba.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari