Labarin Sojojin Najeriya
Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida mai ritaya ya ce ba ya tsammanin sojoji zasu kara katsalandar a harkokin siyasar Najeriya nan gaba.
Wata jami’ar rundunar sojin Najeriya da suna ogunleyeruthsavage1 a TikTok ta zargi wasu manyan jami’an sojoji da cin zarafinta saboda ta yi yarda su yi lalata.
Wasu sojoji guda biyu sun samu nasarar kama wani mutum da ya ke amfani da kakin soja wajen damfarar mutane a Nasarawa. Sun kama shi ne a garin Awe da ke jihar.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi magana kan rahotannin da ke yawo dangane da rashin ciyar da dakarun sojojin da ke yaki da yan ta'adda a jihar Zamfara.
Hakkokin sojojin da su ka mutu ko aka hallaka a filin daga zai fito bayan an cire rai. Shugaban hafsun sojoji ya ce tun 2011 iyalan jami'an tsaro ke jiran kudin.
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da kame sojan da ya caccaki Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas bayan ya dauki wani mataki kan sojan da ya saba doka.
A cewar tsohon mataimakin sufeta janar na 'yan sanda, Dabup Makama, sun sanar da jami'an tsaro cewa 'yan ta'adda za su kai hari Filato amma suka yi biris da rahoton.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya yi magana da kaushin murya kan hare-haren da yan bindiga suka kai a wasu kauyukan jihar inda suka halaka mutane.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka yan ta'adda 10 a wata fafatawa da suka yi a jihar Katsina. Sojojin sun kuma ceto mutanen da aka sace aZamfara.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari