Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar Sojojin Najeriya ta yi ram da jami'inta da ake zargi da kisan wani direban babban mota a hanyar Gamboru-Dikwa. Ta sha alwashin hukunta shi.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi wa ofisoshinta 112 karin girma zuwa mukamin janar. Hakan na zuwa ne bayan rundunar ta yi wa wasu manyan sojojin murabus a baya-baya.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi wa Birgediya Janar 47 karin girma zuwa Manjo-Janar sannan ta karawa Kanar 75 mukamin Birgediya Janar, bayan ritayar Janar 113.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a ya yi muhimmin kira kan hanyoyin da za a bi domin magance da kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar nan.
Manyan shugabannin yan ta'adda sun gamu da ajalinsu a shekarar 2023. Shugabannin yan ta'addan sun yi kaurin suna wajen aikata ayyukan ta'addanci.
Ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar, ya bukaci biyayya wajen liyafar da aka yi wa Janar 113 da aka yi wa ritaya. Bisa al'ada, a kan yi wa wasu sojoji ritaya.
Mayakan Boko Haram sun kai sabon hari garin Chibok da ke a jihar Borno, inda suka kashe mutum biyu tare da jikkata wasu da dama. Sun kona gidaje masu yawa.
An yi kira ga gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da ta gaggauta biyan diyyar farar hula da sojojin Najeriya suka kashe a hare-haren sama a fadin kasar.
Rundunar sojojin Najeriya ta daya ta sanar da cewa ta samu nasarar halaka wani dan bindiga guda daya da kwato makamai masu tarin yawa a wani samame a Kaduna.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari