Labaran Duniya
Shugaba Tinubu na Najeriya ya yi barazanar yin karar Majalisar Dinkin Duniya idan har ba ta fito ta yi bayanin yadda ta kashe kudade da ta karba da sunan Najeriya ba
Sojojin ƙasar Isra'ila sun bayyana cewa sun halaka ɗaya daga cikin kwamandojin ƙungiyar Hamas ta ƙasar a Falasɗinu a wani hari ta sama da suka kai a zirin gaza.
Sojojin ƙasar Isra'ila sun fara kutsawa cikin zirin Gaza a cigaba da yaƙin da suke yi ƙungiyar Hamas mai kare hakkin Falasɗinawa. Dubunnan mutane sun tsere.
Kotun daukaka kara a kasar Angola ta tura wata yar TikTok mai suna Ana da Silva Miguel, gidan yari na tsawon shekaru biyu kan zagin shugaban kasarsu, João Lourenço.
Yaƙin da ake gwabzawa tsakanin Israila da ƙungiyar Hamas ta Falasɗinu ya jawo asarar rayuka masu yawa. Ƴan ƙasashen waje da dama sun mutu, wasu sun ɓace.
Farfesa Bolaji Akinyemi, tsohon ministan harkokin waje na Najeriya, ya bayyana cewa maƙasudin faɗan Isra'ila da Falasɗinu shi ne a kitsa yaƙin duniya na uku.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi martani kan rikicin da ake gwabzawa tsakanin Falasdinu da Isra'ila, ta buƙaci ɓangarorin biyu su hau teburin sulhu.
Kungiyar Hamas mai rajin kare Falasɗinawa, ta ƙaddamar da hare-hare a Isra'ila da sanyin safiyar ranar Asabar, 7 ga watan Oktoban 2023, a wasu birane.
Shugaban kasar Ivory Coast, Alassane Ouattara, ya sanar da tsige firaministansa tare da rusa majalisar ministocinsa, a ranar Juma’a, 6 ga watan Oktoba.
Labaran Duniya
Samu kari