Kwankwasiyya
APC ta fadi zaben 2023 a Legas, Kaduna, Nasarawa, Yobe, Gombe, Katsina, Filato, Imo, Kuros Riba Ebonyi, a rahoton nan za a ji meya kawo haka a zaben na bana.
Kayode Fayemi yana cikin wadanda suka yi gaggawan taya Bola Tinubu lashe zabe. Daga nan aka fahimci yiwuwar Bola Tinubu ya kafa Gwamnati da Obi da Kwankwaso.
Za a ji labari Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta sanar da sunan Ibrahim Shekarau a matsayin wanda ya lashe zaben Sanatan Kano ta tsakiya a karkashin Jam’iyyar NNPP
Abba Ganduje bai yi nasarar zama ‘dan majalisar tarayya ba, Honarabul Abdulkadir Tijjani Jobe zai koma majalisa a karo na biyar bayan lashe zaben 'dan majalisa.
Sheikh Abdulhakeem Kamilu Ado Wudil mahaddacin Qur'ani, makarancin Hadith Da Fikihu zai zama ‘Dan Majalisa a NNPP, ya canji mahaifinsa da ya rasu daf da zabe.
Rahoton da kuma samu daga gundumar Chiranci da ke yankin karamar hukumar Gwale a jihar Kano, ya nuna cewa magoya bayan NNPP da APC sun yi arangama da juna.
Labarin da aduminsa daga makarantar sakandaren dake garin Kwankwaso, karamar hukumar MAdobi ta jihar Kano da sanyin safiyar nan. Ana zargin wani mai mota.,
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ya ce an kai wa magaya bayansa hari ne don hana shi shiga Kano.
Yadda Tururuwar Mutane Sukayi Farin Dango A Kano Domin Tarbar Kwankwaso a Kano, Garin da ya kasance mahaifa ga Dan takarar shugabancin Kasa a jamiyyar NNPP
Kwankwasiyya
Samu kari