Kwankwasiyya
Majalisar dokokin jihar Kano, a zamanta na ranar Laraba, 14 ga watan Yuni, ta sahale wa gwamna Abba Kabir Yusuf ya naɗa sabbin hadiman da zasu tama shi aiki 20.
Gwamnan Kano ya bada umarni rugurguza shatale-talen gaban gidan Gwamnati. Sannan an cigaba da rushe gine-ginen shagunan da ke filin Masallacin Idi na Ƙofar Mata
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a jihar Osun, ta yi martani mai zafi akan Abdullahi Umar Ganduje bayan ya yi barazanar marin jagoranta, Kwankwaso.
An gayyaci Rabiu Kwankwaso zuwa Aso Villa a kan rushe-rushen da ake yi, Kwankwaso ya fadawa Bola Tinubu Abdullahi Ganduje ya rika kwashe filayen talakawan Kano
Jami'an 'yan sanda a jihar Kano sun yi nasarar sake kama mutane fiye da 57 da ake zargi da satar dukiyoyin mutane a Kano sakamakon rusau da ake yi a jihar.
Gwamnatin jihar Kano tana sanar da dukkanin masu kaya a shagunan da aka gina a filayen da wajajen da Ganduje ya siyar da su gaggawar kwashe dukkanin kayan su.
Mutane da yawa da su ka samu rauni a sakamakon fadowar gini yayin da suka je satar kaya, mutane su na bi duk inda aka ruguza gini domin su sata, an rasa rai.
Sheikh Ishaq Adam Ishaq Hafizahullah ya yi bayanin hanyoyin karbe filaye a doka. Baristan ya nuna kyau Abba Yusuf ya sanar da jama’a, kuma ya biya su kudinsu.
Za a ji labari cewa gwamnati ta bayyana takaicin bisa yadda wasu suka afkawa ginin dake cikin tsohon gidan jaridar Triump da ba ta cikin wuraren da za a rusa.
Kwankwasiyya
Samu kari