Kwankwasiyya
Gwamnan jiar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi alkawarn sake gina shataletalen da aka rusa kusada gidan gwamnati saboda yanayin tsaro a wani wuri daban mafi tsaro.
Gungun matasa wadanda suka fusata sun cika titunan birnin Kano don nuna damuwarsu da kin jinin rushe-rushe da gwamnatin Abba Gida Gida jihar ke yi a kullum.
Wata kotun tarayya da ke zamanta a jihar Kano ta dakatar da gwamnatin jihar kan shirin ci gaba da rushe-rushe a jihar musamman akan hanyar BUK da ke birnin.
Za a rugurguza gine-ginen da aka yi a lokacin Abdullahi Ganduje, amma sauran ginin da aka yi a filayen da aka saida a lokacin da Rabiu Musa Kwankwaso yake mulki
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya umarci dakatar da zaftare albashin ma'aikata ba bisa ka'ida ba a jihar zuwa lokacin da za a kammala bincike.
Shugaban Yaki da Cin Hanci a Jihar Kano, Muhuyi Rimingado ya sha alwashin sake bankado badakalar tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Ganduje akan bidiyon Daloli.
Za a fahimci cewa sabon Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa ɗansa na riƙo, Ahmad A Yusuf a matsayin Sakataren Gudanarwa na Hukumar Tarihi da Al’adu ta jihar.
Wata kungiyar masu tsara birane a Najeriya (NITP) ta gargadi gwamnatin jihar Kano kan rushe-rushen da take yi a jihar da yake kawo asarar dukiyoyi na mutane.
Sabon Gwamnan Kano ya ce a makarantar Legal, Abdullahi Ganduje ya je ya kwace wuri, ya yi fulotai na alfarma. 70% na filayen na uwargidarsa ce da ‘ya ‘yanta.
Kwankwasiyya
Samu kari