Kwankwasiyya
Kungiyar IPAC ta shawarci Gwamna Abba Kabir yadda zai inganta harkar dimukradiyya a jihar wurin bai wa dukkan sauran 'yan jam'iyyu mukamai a gwamnatinsa.
Lauyoyi sun fito da kuskuren da Kotu ta yi wajen rusa nasarar Abba Gida Gida. Hukuncin da aka zartar a shari’ar zaben shugaban kasa zai raba gardama a jihar Kano.
Gwamna Abba Kabir ya amince da karin girma ga wasu ma'aikata har guda 231 a ma'aikatun jihar Kano daban-daban, ya umarce su da yin aiki tukuru da gaskiya.
Kotun Tarayya da ke zamanta a jihar Kano ta dakatar da Gwamna Abba Kabir Yusuf kan matakin da ya dauka kan makarantu ma su zaman kansu a jihar Kano.
Kotun daukaka kara ta yi hukunci a zaben majalisar Tarayya inda ta tabbatar da nasarar Abdulmumin Jibrin na jam'iyyar NNPP tare da korar karar Said Kiru na APC.
Gwamnatin Abba Kabiru Yusuf ta sake tsokano fushin kotu bayan rusau a masallacin idi. Dole Gwamnatin Kano ta biya diyyar Naira Biliyan 30 na rushe-rushen shaguna
‘Yan NNPP sun yi nasara a shari’ar zaben Kano, Abdulmumin Jibrin Kofa, Idris Dankawu, Abdulhamid Kamilu Ado da Muhammad Hassan Danjuma ba za su bar majalisa ba
Wasu Angwaye da Amaren Auren Hisbah sun yi ƙarar Tsohon Kwamishinan Ganduje Malam Garba Yusuf a Babbar Kotun Shari'ar Muslunci ta Kasuwa da ke Shahuci a Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya dauki nauyin jinyar yarinya Asmau Sani da ke fama da ciwon daji a asibitin Dala inda a ba da miliyan 1.5.
Kwankwasiyya
Samu kari