Kwankwasiyya
Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta ce ba ta gamsu da hukuncin Kotun Daukaka Kara na korar Abba daga kujerar gwamnan jihar Kano ba, ta garzaya Kotun Koli.
Abdullahi Abbas, shugaban jam'iyyar APC reshen jihar Kano ya ce nasarar da Gawuna ya samu a Kotun ɗaukaka ta waɗanda gwamnatin NNPP ta yi wa rusau ce.
Jagoran NNPP na ƙasa, Dakta Boniface Aniebonam, ya bayyana kaɗuwarsa bisa hukuncin Kotun ɗaukaka ƙara na tsige Gwamnan Abba Kabir Yusuf na jihar Kano.
Gwamnan mai ci a jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana hukuncin da Kotun Daukaka Kara ta yanke matsayin "rashin adalci ga al'umar Kano", ya ce za je kotun koli.
Kotun ɗaukaka kara ta tabbatar da hukuncin sauke Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar NNPP daga matsayin gwamnan jihar Kano bisa dogaro da dalilai guda biyu.
Kungiyoyi da wasu shugabannin siyasa sun matsa wa shugaba ƙasa, Bola Tinubu, inda suka gargaɗi ya guje wa bin haramtacciyar hanya wajen tsige Abba Kabir.
Shahararren Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya yi hasashen abin da zai faru a shari'ar zaben jihar Kano, ya ce APC ta shirya kwace mulki karfi da yaji.
Shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Dakta Abdullahi Ganduje ya yi martani kan hukuncin zaben gwamnan Kano, ya ce babu matsala su na jiransu a kotun koli.
Yayin da aka yanke hukuncin zaben jihar Kano, mutane sun ci gaba da harkokinsu na yau da kullum ba tare da wata matsala ba, an jibge jami'an tsaro.
Kwankwasiyya
Samu kari