Kwankwasiyya
Mun jero korafin da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya mikawa kotu a kan zaben Kano, su ne hujjojin da Abba Kabir Yusuf zai so a duba wajen ruguza nasarar Nasiru Gawuna.
NNPP ta ce shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas, sun umarci a kawo ‘yan daba saboda shari'ar zaben Kano.
A yau ne kotun daukaka kara za ta yi hukunci a kan zaben Gwamna na jihar Kano. Rabiu Kwankwaso ya dawo Najeriya daga kasar waje ana gobe shari’ar Abba v Gawuna
Manyan jam'iyyu biyu, NNPP da APC sun rattaɓa hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya yayin da Kotun ɗaukaka ƙara ta sanya ranar yanke hukunci kan zaɓen Kano.
Kungiyoyi da jagorori sun haskawa Gwamnati hadarin soke zaben Kano a kotu, an tunawa Bola Tinubu cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf aka zaba a zaben gwamnonin 2023.
Yayin da ake jiran a ji wanda zai yi nasara, magoya bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf da mutanen Nasiru Yusuf Gawuna, hukumomi sun inganta tsaro a Kano har zuwa Filato.
Malam Ali ya aikawa Abba Gida Gida sako bayan ya samu labarin dakatar da shi daga harkar fim a kano. Jarumin ya ce bai da yadda zai samu kudi tun da an tsaida shi.
Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano ya fitar da sanarwa yayin da ake jiran hukuncin zaben Gwamna. Ana shari’a ne tsakanin Gwamna Abba Kabir Yusuf da Nasiru Yusuf Gawuna.
Bayan canjin gwamnati da kuma tsadar da rayuwa ta yi a Najeriya, Kungiyar ASUU ta reshen YUMSUK ta koka game da yadda abubuwa su ke tafiya a mulkin Abba Kabir Yusuf.
Kwankwasiyya
Samu kari