Kwankwasiyya
Shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas, ya bukaci jami’an tsaro da su kamo dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso.
Yayin da ake ci gaba da aikin hajji, Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya sake abin alheri ga maniyyatan jihar da ke kasar Saudiyya da kyautar riyal 100.
Gwamnatin Tarayya ta karyata zargin da ake yi na shirin sanya dokar ta baci a Kano domin tuge gwamnati musamman wanda Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi.
Kungiyar matasan Arewacin Najeriya (AYAF) ta miƙa sakon barka da Sallah ga Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, tare da rokon ya yafewa dukkan maƙiyansa.
Jagoran NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya shawarci Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kauda kai daga masu kokarin ɗauke masa hankali, ya yi wa al'umma aiki a Kano.
Gwamnatin tarayya ta sake tura tan sama da 2,000 na kayan masarufi ga gwamnatin jihar Kano domin a rabawa talakawa da marasa ƙarfi a kananan hukumomi 44.
Wasu gungun ƴan daba sun kawo tashin hankali a kauswar Masallacin Idi a Kano bayan gwamnati ta ba ƴan kasuwa wa'adin sa'o'i 48 su tashi daga wurin gaɓa ɗaya.
Akalla ‘yan kasuwa 5000 ne za su rasa shagunansu da ke masallacin filin idi bayan hukumar tsara birane ta KNUPDA ta umarce su da su tashi nan da awanni 48.
Kotu ta bayar da umarnin hana EFCC kamawa, tsarewa, tsangwama, tsoratarwa ko gayyatar Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023.
Kwankwasiyya
Samu kari