Kwankwasiyya
NNPP ta su Rabiu Kwankwaso ta na kara shiga Arewa maso gabas. Sanata Isa Hamma Misau ya bada sauya-shekarsa daga jam’iyyar APC mai mulki zuwa NNPP a makon nan.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ya ce ya zabi Bishop Isaac Idahosa ya yi masa mataimaki ne
Rabiu Kwankwaso ya karyata jita-jitar marawa APC baya a zabe mai zuwa. Kwamitin yakin neman zaben Kwankwaso ya fitar da jawabi na musamman ta bakin Muyi Fatosa.
A jiya an ga Barr Solomon Dalung wanda tsohon Minista ne a Najeriya a gidan Rabiu Musa Kwankwaso ya je gaisuwar sallah a Kano, an ga jagoran na APC da jar hula.
Sheikh Muhammadu Aminudeen, babban limamin masallacin Juma'a na Daawah, Kano, ya bukaci dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso
Peter Obi ya maida martani ga Rabiu Musa Kwankwaso. ‘Dan takarar shugaban kasar na LP ya ce siyasar kabilanci ya jefa kasar nan a irin halin da ta ke ciki.
Bisa dukkan alamu Yusuf Datti Baba Ahmed ne zai zama ‘Dan takaran Mataimakin Shugaban kasa a jam'iyyar LP. A saurari sanarwar da za a fitar nan da an jima.
A zabe mai zuwa, tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo bai tare da Atiku Abubakar, Bola Tinubu da Rabiu Kwankwaso. Mahadi Shehu yace ya bi bayan Peter Obi ne.
Za a ji IPOB ta gargadi Rabiu Musa Kwankwaso kan batun Peter Obi. IPOB ta fadawa Kwankwaso cewa babu ruwanta da batun mulki, burinta kafa kasar Biyafara kawai.
Kwankwasiyya
Samu kari