Kungiyar Izala
Babban malamin Izala a jihar Bauchi, Imam Ibrahim Idris ya rasu a kasar Egypt. Imam Ibrahim Idris ne babban limamin masallacin Izala na unguwar Gwallaga.
Malaman Musulunci a Najeriya sun raddi ga Dutsen Tanshi a kan hukuncin daukar hoto a Musulunci. Dr Ibrahim Jalo Jalingo ya ce ɗaukar hoto halal ne.
Sheikh Jingir ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya binciki rikicin siyasar Rivers da Kano inda ake son hana Abba Kabir Yusuf da gwamna Fubara aiki jihohinsu.
Sheikh Abubakar Salihu Zariya ya ziyarci Sheikh Usman Riji Riji Attalili Attaguzuty. An ba babban malamin Izala Darika yayin ziyarar. Mutane sun tayar da kura.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Aliyu Muh'd Sani ya soki yadda wasu malaman sunnah suka sauya salon koyarwa yadda ya dace domin neman mabiya a kafofin sadarwa.
Majalisar dattawa ta amince da nadin da shugaba Bola Tinubu ya yiwa shugaban Izala Sheikh Abdullahi Sale Usman Pakistan jagorancin hukumar alhazai.
Shugaban Izala Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi rashi yayin da surukarsa mai suna Hajiya Zainab ta rasu. Za a yi janazar surukar Sheikh Bala Lau a Adamawa.
Allah ya yiwa shugaban Izala rasuwa. Sheikh Shua'ibu Muhammad Sarkin Fawa ya rasu ne bayan jinya da ya yi a Sokoto. Kungiyar Izala ce ta sanar da rasuwarsa.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce makiya tikitin Musulmi da Musulmi ne suka kara kudin mai domin jawo bakin jini ga Bola Tinubu. Ya ce Tinubu zai rage kudin mai.
Kungiyar Izala
Samu kari