Kungiyar Izala
Allah ya yi wa Auwal Yusuf Sambo Rigachikun rasuwa a daren Litinin. Za a masa jana'iza a jihar Kaduna. Malamai da jagororin Izala sun shiga jimamin rashin.
Shugaban kungiyar Izalah, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ba malaman Sunnah shawara kan rigimar Nijar da Najeriya inda ya ce ka da su manta da alakar Musulunci.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada manyan malaman Izala mukamai a gwamnatinsa. Sheikh Farfesa Abdullahi Sale Usman Pakistan da Salisu Shehu na cikin malaman.
Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya yi magana kan masu sukar gwamanti bayan sukar Muslim Muslim kuma suna korar Musulmai daga wuraren aiki a Najeriya.
Mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Barau Jibrin ya nuna jin dadinsa da malaman Kungiyar Izalah reshen Kano ta Arewa ta kai masa ziyara a Abuja.
Babban malamin Izala a jihar Bauchi, Imam Ibrahim Idris ya rasu a kasar Egypt. Imam Ibrahim Idris ne babban limamin masallacin Izala na unguwar Gwallaga.
Malaman Musulunci a Najeriya sun raddi ga Dutsen Tanshi a kan hukuncin daukar hoto a Musulunci. Dr Ibrahim Jalo Jalingo ya ce ɗaukar hoto halal ne.
Sheikh Jingir ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya binciki rikicin siyasar Rivers da Kano inda ake son hana Abba Kabir Yusuf da gwamna Fubara aiki jihohinsu.
Sheikh Abubakar Salihu Zariya ya ziyarci Sheikh Usman Riji Riji Attalili Attaguzuty. An ba babban malamin Izala Darika yayin ziyarar. Mutane sun tayar da kura.
Kungiyar Izala
Samu kari