Kungiyar Izala
Kungiyar Izala a jihar Zamfara ta tura gargadi ga kakakin gwamnan jihar kan yadda ya ke kare hukumar CPG da ake zargi da kisan malamin Musulunci, Sheikh Hassan Mada.
Shugaban Izalah bangaren Jos ya bukaci Shugaba Tinubu ya dawo da tallafin mai don samun sauki ga al’umma inda ya ce 'yan kasar su na cikin wani hali.
Shugaban kungiyar Izalar Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi magana kan zaban tikitin Musulmi da Musulmi inda ya ce bai taba dana sanin zaben Tinubu da Kashim ba.
Babban malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Usman Abubakar Damana ya riga mu gidan gaskiya a yau Laraba 3 ga watan Janairu a birnin Kebbi.
A karshe, Gwamna Dauda Lawal ya shiga tsakani bayan rikicin masallacin da ya jawo shafe shekaru bakwai a rufe kan rikicin akida a garin Moriki a jihar Zamfara.
Rikicin addini ya taba ibadar masallata a wani babban masallacin Juma'a a Zamfara. An daina sallah a masallaci saboda sabanin 'Yan Izala a Moriki.
Shugaban kungiyar Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi Allah wadai da harin bam kan masu Maulidi a Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna.
Kungiyar Izala ta yi martani game da harin bam da sojoji su ka kai kan masu Maulidi a Tudun Biri da ke jihar Kaduna, ta yi addu'ar Allah ya mu su rahama.
Wannan mukabalar za ta gudana ne tsakanin Sheikh Idris Abdul'azi, limamin masallacin Juma'a na Dutsen Tanshi, da Sheikh Dalhat Abubakar Kantana a garin bauchi.
Kungiyar Izala
Samu kari