Zaben jihohi
Hukumomin sojojin Najeriya sun kama wasu mutane a cikin wasu bakaken motoci da ake zargin za su kawo hargitsi ne a jihar Kogi yayin da aka fara zabe.
Rayuwar Sanata Samuel Anyanwu ta kasance ta sadaukar da kai ga aikin gwamnati, ci gaban al’umma, da neman sauyi mai kyau a jihar Imo da mazabarsa.
An yi garkuwa da jami'in hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa a jihar Bayelsa, yayin da wasu muhimman kayayyakin zabe suka bata a hatsarin jirgin ruwa a jihar.
A zaben Kogi, ba manyan jam’iyyu irinsu APC da PDP kurum ake yi wa hangen nasara ba, akwai wasu manyan ‘yan takaran. Mun kawo bayanin 'yan takaran.
A wani zabe da Legit ta gudanar a shafin Twitter, akasarin wadanda suka amsa sun yi hasashen Athan Achonu na LP ne zai lashe zaben gwamnan jihar Imo.
Kasa da awanni 24 da su ka rage a gudanar da zaben jihar Kogi, shugaban karamar hukumar Lokoja a jihar, Muhammad Danasabe ya riga mu gidan gaskiya.
Gaba daya abubuwan da ya kamata ku sani game da dan takarar gwamna na jam’iyyar SDP, Hon. Murtala Yakubu Ajaka, gabannin zaben ranar 11 ga Nuwamba.
Wani mai fashin baki kan al'amuran siyasa, Ofoegbu ya ce babu abin da zai dakatar da Uzodinma daga sake zama gwamnan jihar Imo. Uzodinma na neman tazarce.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a jihar Legas ta yi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Enugu, ta tattabar da nasarar Gwamna Peter Mbah na PDP.
Zaben jihohi
Samu kari