Zaben jihohi
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zabe a jihohin Kogi da Bayelsa da Imo, masana sun yi martani kan wanda zai yi nasara musamman a jihar Kogi.
Rundunar sojin Najeriya ta gargaɗi masu kulla tuggun da tace ta gano cewa suna yunƙurin shigar sojoji ranar zaben Gwamna a Imo, Bayelsa da Kogi don ko cikas.
Karamin Ministan Tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya sha alwashin tabbaar da tsaro mai inganci yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnoni,
Jama’a sun yi cece-kuce bayan barambaramar da Usman Ododo, dan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Kogi ya yi. Ya kira kansa a matsayin mace.
Yan kwanaki kafin zaben gwamnan jihar Kogi, jam'iyyar SDP ta karyata rade-radin cewa dan takararta, Muritala Yakubu Ajaka, ya janye daga tseren zaben.
Tsohon Gwamnan Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya ce hana Dauda Lawal Dare hanyar da zai soke miliyoyin kudi ne ya fara hada shi fada da shi da yake Gwamna.
'Yan takara goma sha takwas ne za su fafata a zaben gwamnan jihar Kogi domin karbar mulki daga hannun Gwamna Yahaya Bello mai ci a watan Janairun 2024.
Gwamnan jihar Bayelsa mai ci a yanzu, Douye Diri, ya ce yana da tabbacin al'umar jihar Bayelsa za su sake zabensa karo na biyu a zaben jihar da ke zuwa.
Wani malamin addini mazaunin kudu maso kudu, Apostle Ako Anthony, ya yi hasashen nasara a bangaren jam’iyyar APC mai mulki a zaben gwamnan jihar Imo.
Zaben jihohi
Samu kari