Labaran garkuwa da mutane
Babbar Kotun Jihar Jigawa mai zamanta ta a Dutse, babban birnin jihar ta yanke wa wasu masu garkuwa da mutane uku hukuncin daurin shekaru 28 da watanni biyar a
Yan bindiga sun sace limamin cocin Katolika na St Anthony a garin Angware a karamar hukumar Jos, Rabaran James Kantoma, wanda kuma shine shugaban kungiyar kiris
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da Limamin cocin Anglican na Jebba da ke jihar Kwara, Rt. Rev. Aderogba, matar sa da kuma direban sa a ranar Lahadi.
Babban hafsan sojin kasa (COAS), Laftanar Janar Faruk Yahaya, ya umarci sabbin jami’an rundunar ‘Exercise Restore Hope II’ da aka horas su 699 da su zama maras
Janar Lucky Irabor ya ce da babbar masifa ta aukowa jihar Kano, Rundunar Sojoji suka samu labarin ta’adin da ‘yan ta’adda suke shiryawa a Abuja da wasu birane.
Wasu da ake zaton‘yan bindiga ne sun sake kai farmaki inda suka yi nasarar sace wasu ‘yan kasuwa 50 a hanyar Sokoto-Gusau suna dawowa daga wani daurin aure.
Jihar Kaduna - Yan ta'addan da suka kai har jirgin kasan Abuja-Kaduna sun sako wasu daga cikin mutum sama da sittin da suka kwamushe ranar 28 ga Maris, 2022.
Jami'an sashen leken asiri na hukumar yan sanda FIB-IRT sun damke yan bindiga masu garkuwa da mutane 14 da aka dade ana nema ruwa a jallo a Arewacin Najeriya.
An yi yunkurin awon gaba da gawar Isah Baba-Buji, deleget din jihar Jigawan da ya mutu wajen zaben fidda gwanin yan takaran kujeran shugaban kasa All Progressiv
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari