Labaran garkuwa da mutane
Majiyoyin tsaro a Abuja sun bayyana cewa, fitaccen mai garkuwa sa mutane kuma dillalin makama, Hamisu Wadume yana daga cikin masu laifin da suka tsere a Kuje.
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki gidan Reverend Daniel Umaru na Cocin EYN da ke Njairi a karamar hukumar Mubi a jihar Adamawa, inda suka kashe ‘ya’yansa maza.
Jihar Akwa Ibom - Wasu ‘yan bindiga da ake zargin ’yan fashi ne sun kai hari a wani masauki da wasu masu yi wa kasa hidima (NYSC) ke zaune a jihar Akwa Ibom.
Mun kawo sunayen wasu daga cikin shahararrun mutanen da ke tsare a gidan gyaran halin Kuje baya ga wasu manyan 'yan siyasa Abba Kyari da Abdulrasheed Maina.
A wani faifan bidiyo da aka gani a daren Laraba, kungiyar ta'addancin ta nuna wasu daga cikin mutanenta suna harbi kan hanyarsu ta shiga cikin ginin magarkamar.
Majiyoyin tsaro, a ranar Laraba, sun bayyana cewa sojojin da aka tura yankin Kuje da kewayen magarkama, wadanda suka yiwa yankin farin sani na lungu da sako.
Dan takarar mataimakin gwamna na jam’iyyar APC a jihar Ribas, Dokta Innocent Barikor, ya tsallake rijiya da baya a wani harin da aka kai masa a Fatakwal a jihar
Bashir Magashi, ministan tsaro, ya ce dukkan wadanda ake zargin 'yan Boko Haram ne a gidan yarin Kuje da ke babban birnin tarayya (FCT) sun tsere a jiya Talata.
Da alamu wasu manyan fursunoni a gidan yari na Kuje da ke Abuja sun tsere a harin da wasu ‘yan bindiga suka kai a daren ranar Talata 5 ga watan Yulin 2022.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari