Labaran garkuwa da mutane
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun sace Folorunsho tare da mahaifiyarta da 'yan uwanta uku mako biyu baya. An tsinci gawar ta ne tare da ta Nabeeha.
Wata kotun majistire da ke jihar Kano ta garkame wasu ma'aurata bisa tuhumarsu da laifin garkuwa da wata 'yar shekara 17. Sai dai sun musanya aikata laifin.
Masu garkuwa da mutane sun tafka sabuwar ta'asa da rashin imani a birnin tarayya Abuja. Miyagun mutanen dai sun halaka mutum hudu da suka yi garkuwa da su.
Dan takarar shugaban kasa a Labour ya bayyana kadan daga tashin hankalin da ya shiga bayan samun labarin kisan da aka yiwa Nabeeha bayan sace su da aka yi.
Sherifdeen Al-Kadriyar, kawun Nabeeha yarinyar da yan bindiga suka kashe bayan sun yi garkuwa da ita da yan uwanta ya bayyana yadda suka gano gawarta a wani wuri.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun kashe wata Nabeeha Al-Kadriyar, daya daga cikin mata shida 'yan gida daya da suka yi garkuwa da su a birnin tarayya Abuja
‘Yan bindiga sun sake yin garkuwa da wani malamin jami'ar tarayya da ke Gusau, jihar Zamfara, bayan da suka kutsa gidansa a safiyar ranar Laraba.
Kimanin mutane 85 ne ‘yan bindiga suka sace a jihar Kaduna a hare-haren da aka kwashe kwanaki hudu ana kai musu. 'Yan sanda sun mayar da martani.
Bayan sama da watanni 10, yan bindiga sun dawo da ayyukansu a kan babban titin Kaduna zuwa Abuja, sun yi garkuwa da mutane 30 a ranar Lahadi, 7 ga watan Janairu.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari