Katsina
Gwamnatin Katsina karkashin gwamna Dikko Radda ta yaye askarawan yaƙi 500 karo na biyu. Hakan na zuwa ne bayan Lakurawa sun ɓulla a yankin Arewa ta Yamma
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya sake ba da umarnin gyara ƙarin asibitoci bayan guda 102 da da ke aikin inganta su a faɗin kananan hukumomi.
Gwamnatin jihar Katsina ta kafa tashoshin mota domin rage radadin tsadar rayuwa da cire tallafin man fetur. An bude tashoshin mota a Mashi da Ingawa.
An nada yan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Fatima matsayin Jakada a kungiyar akantoti ta kasa NAN. Fatima Buhari ya yi godiya bisa lamarin.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kadu da mutuwar Laftanar-janar Taoreed Lagbaja inda ya ce tabbas an yi babban rashi a kasar Najeriya baki daya.
A wannan rahoton, za ku ji cewa wasu miyagu yan bindiga sun tafka danyen aiki bayan sun kai mummunan hari gidan wani mai fafutuka a jihar Katsina.
Jami'ar tarayya da ke Dustin-ma ta karrama Godswill Akpabio, matar Tinubu da Aliyu Magatakarda Wammako da digirin digirgir na girmamawa a Arewacin Najeriya.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya nuna damuwa kan ƙaruwar sauya tunanin dalibai a manyan makarantu da ke Najeriya wurin amfani da su a ayyukan ta'addanci.
Tsohon dan takarar gwamna a Katsina kuma shugaban gidauniya Jino, Imran Jafaru Jino ya ce za su jagoranci neman diyyar asara da yan Arewa su ka tafka
Katsina
Samu kari