Katsina
Gwamnatin Katsina ta bayyana jin dadin yadda jama'a su ka fara daukar shawarwarinta kare kai daga hare haren yan bindiga da su ka addabi kauyuka da dama.
Rundunar yan sanda sun yi gumurzu da yan bindiga a Katsina, yan sanda sun ceto wanda yan bindiga suka sace a Katsina bayan sun kai musu farmaki da sassafe.
Gwamna Dauda Lawal da Malam Dikko Radda sun gana da ninistan tsaro, Badaru Abubaƙar da mai ba da shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu kan matsalar tsaro.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun farmaki sansanin ‘yan sandan Mopol da ke Garagi a kauyen Yartsamiyar Jino da ke a jihar Katsina. An kashe jami'ai 4.
A wannan labarin za ku ji cewa matsalolin tsaron Arewacin kasar nan, musamman a jihohin Katsina da Zamfara sun sa an yi taro na musamman a Abuja.
An ce lamarin ya faru ne da misalin karfe 6 na yamma a kusa da kauyen Kucheri da ke Tsafe, inda maharan suka yi wa motoci kwanton bauna tare da bude masu wuta.
OJB Media Network ta karrama Mai girma gwamnan Katsina, Malam Dikƙo Umaru Radda da lambar yabon ƙasa da kasa kan gudummuwarsa a bangaren wasanni.
Malam Dikko Umaru Radda ya fara bincike kan yadɗa wasu makarantun lafiya ke aiki duk da ba su cika sharudɗan inganci ba, ya ba da umarnin a rufe makarantun.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar fatattakar 'yan bindiga a wani musayar wuta da suka yi. Sun ceto mutane shida da aka yi garkuwa da su.
Katsina
Samu kari