Kasashen Duniya
Masana ilimin taurarai sun yi hasashe, sun hango yadda za a yi azumin Ramadana a shekarar 2030 har sau biyu. Sun bayyana dalilin da zai jawo haka a shekarar.
Bayan ɗage dukkanin takunkumi da kungiyar ECOWAS ta ƙaƙabawa kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso, an ci gaba da kai wuta Nijar, mazauna kasar sun yi martani.
Yayin da ake fama da yunwa a Najeriya, kasar Ukraine ya farantawa 'yan kasar rai bayan ba da tallafin hatsi tan dubu 25 don rage matsalar yunwa da ake ciki.
Madugun 'yan adawa na kasar Chadi, Yaya Dillo Djerou, ya rasa ransa yayin da sojoji suka kai farmaki a hedikwatar jam'iyyarsa kan zargin yunkurin juyin mulki.
An tsare Ba Amurke da Bature da suka zo tattauna kan takunkumin da aka kakabawa Binance duk a kokarin ganin kimar Naira ta farfado a kasuwar canji.
Najeriya ta ƙara samun daraja a ƙasashen da ke ta ƙarfin fasfo, wanda ke ba ƴan ƙasar wani tagomashi yayin tafiye-tafiye zuwa zuwa Iran, Kenya da wasu kasashe 43
Shugaban kasar Aljeriya ya kaddamar da wani katafaren masallaci a gabar tekun 'Bahar Rum' wanda ya zama mafi girma a Afrika kuma na uku mafi girma a duniya.
Binciken da Legit Hausa ta yi a shafin yanar gizon ECOWAS ya nuna cewa har yanzu kasashen uku na cikin jerin sunayen mambobin kungiyar, yanzu sun koma 15.
Tsohon dan majalisar wakilai, Dr Usman Bugaje, ya bayyana cewa wasu shafaffu da mai ne na kusa da Shugaba Tinubu suka ba shi gurguwar shawara kan rikicin Nijar.
Kasashen Duniya
Samu kari