Kasashen Duniya
Kasashen Burkina Faso da Mali su na goyon bayan kifar da mulkin farar hula a Jamhuriyyar Nijar. Hakan yana zuwa ne bayan Janar Abdourahamane Tiani ya yi juyi
Za a ji Amurka ta jinjinawa Najeriya, tana marawa ECOWAS baya. Matsayarta bayan juyin mulki ita ce zababbiyar gwamnati ta koma mulki a kasar jamhuriyyar Nijar.
Tun ba yau ba, wani malamin addinin musulunci ya ce akwai yiwuwar a ga bayan Mohammed Bazoum. Shugaban ya fara nuna zai juyawa Faransa baya ta hanyar buga kudi.
Tsohon shugaban Niger, Mohamed Bazoum ya sha alwashin ci gaba da kare martabar dimukradiyya bayan sojoji sun kifar da gwamnatinsa a jiya Laraba a birnin Niamey.
Legit.ng Hausa ta fahimci sau hudu ana yin juyin mulki a Nijar. Za ayi kokari wajen tsare lafiyar Shugaba Bazoum, yayin da sojojin su ka rufe iyakokin kasar
Wani Kirista dan asalin kasar Iraqi, Ibrahim Sirimci ya ki siyar wa wanda ya kona Qur'ani lemon kwalba a Sweden don nuna rashin jin dadinsa akan abin da ya faru
An gayyaci Bola Ahmed Tinubu zuwa taro a Italiya da Rasha, amma Kashim Shettima zai wakilci shi. Sauran manyan jami’an gwamnati na cikin wadanda za su yi rakiya
Tun bayan kona Qur'ani mai girma a Sweden, kasashe da mutane dai-daiku ke Allah wadai da aika-aika da aka yi a kasar, inda wasu ke kiran daukar matakai a gaba.
Wanda ya fi kowa kudi a duniya, Elon Musk ya ci kazamar riba yayin da abokin hamayyarsa, Mark Zuckerberg ya tafka asara, a daya bangaren Dangote ya farfado.
Kasashen Duniya
Samu kari