Kasar Saudiya
A safiyar nan hotuna da bidiyo su ka tabbatar da Shugaban Najeriya ya wuce Faransa, Bola Ahmed Tinubu zai je babban taron da za ayi a birnin Faris a Turai.
Akwai mutane da-dama da sun biya kudin aikin hajji, amma ba su makomarsu ba. NAHCON ta tabbatar da cewa babu wanda za a bari ba tare da ya sauke farali ba.
Yayin da aka sanar da ganin jinjirin watan Dhul Hijjah, akwai bukatar Musulmai su kiyaye ranaku 3 da ke da muhimmanci a wannan wata mai alfarma da za a shiga.
Maniyyata aikin hajjin bana sun koka kan yadda suka makale har yanzu a filin tashi da saukan jiragen Murtala Mohammed da ke jihar Lagos saboda matsalolin sufuri
Hukumar kula da Alhazan Najeriya ta kasa (NAHCON) ta koka kan yadda alhazai mata suka yi kunnen uwar shegu da shawarwarin da aka masu idan suna da juna biyu.
Akwai kasashe marasa girma a Afrika duk irin yalwar kasar da nahiyar da kasashenta kamar su Aljeriya, Kongo, Sudan. Fadin Seychelles bai wuce kilomita 1500 ba.
Tsohon Minista a mulkin Muhammadu Buhari, Lai Mohammed ya samu aiki da kamfanin kasar waje. ‘Dan siyasar ya rike Ministan labarai na kusan tsawon shekaru takwas
Kasar Saudiyya ta taimaka wa kasar Najeriya da dabino tan 50 don inganta hulda a tsakaninsu, wannan ba shine karo na farko ba da kasar Saudiyya ke ba da kyautar
Jirgin da aka canza wa alhazan Jihar Jigawa ya sake dawowa Filin Sauka da Tashin Jirage na Malam Aminu Kano a ranar Alhamis bayan ya tashi zuwa Kasar Saudiyya.
Kasar Saudiya
Samu kari