Kasar Saudiya
BBC ta ce an kwantar da sarki Salman Bn Abdul'aziz na Saudiyya a wani asibiti da ke Riyadh. Rahotanni sun ce ana yi wa Sarkin wasu gwaje gwaje a mafitsararsa.
BBC ta ce an kwantar da sarki Salman Bn Abdul'aziz na Saudiyya a wani asibiti da ke Riyadh. Rahotanni sun ce ana yi wa Sarkin wasu gwaje gwaje a mafitsararsa.
Zainab Aliyu, matashiyar da aka zarga da fataucin miyagun kwayoyi a kasar Saudiyya bisa kuskure wacce shugaba Buhari ya sanya baki aka ceto ta, ta kammala NYSC.
A jiya Alhamis Majalisar Wakilan Tarayya ta gayyaci Jakadan Lebanon domin ya amsa wasu tambayoyi, amma Jakadan na Lebanon yayi watsi da zaman ya yi tafiyarsa.
Yarima Salman da Buhari sun kara tattaunawa a kan daidaita farashin man fetur a kasuwar duniya a matsayinsu na shugabannin kasashen da ke zaman mambobi a kungiy
Bayan samun karin masu cutar korona a lokacin da aka janye dokar kulle, kasar Saudiyya ta bayyana shirinta na dawo da dokar hana zirga-zirga a garin Jeddah.
Ya bayyana haka ne yayin wani taro mai taken "makomar aikin Hajj da Umrah bayan annoba" wanda kungiyar masu ruwa da tsaki a aikin Hajji da Umrah a Najeriya suka
Bayan rufe Mallatai a sama da watanni biyu, ma'aikatar al'amuran addinin Musulunci ta yi kira ga ma'aikatanta da su fara gyara da tsaftace manya da kananan Masa
Shugaban kasar Kenya, Mista Uhuru Kenyatta ya gargadi ƴaƴansa musamman maza daga cikinsu dangane da yi ma dokar da ya sanya ta hana fita a kasar karan tsaye.
Kasar Saudiya
Samu kari