Karatun Ilimi
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan makudan kudaden makaranta ga dalibai 'yan asalin jihar da ke sauran Jami'o'in Najeriya don kammala karatunsu.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi alkawarin inganta rayuwar malaman makaranta yayin da ake bikin ranar malamai ta duniya a yau Alhamis 5 ga watan Oktoba.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya fara biyan ɗalibai mata na jihar Kano tallafin N20,000 duk wata domin taimaka musu wajen sauƙaƙa karatunsu.
An bayyana jerin jami'o'in Najeriya masu nagarta da kyau a wannan shekarar da za a shiga. An bayyana BUK a matsayin ta 5 a wannan jeri da aka fitar kwanan nan.
Kungiyar Malaman Jami'o'i ta ASUU ta bayyana cewa dalibai da dama ka iya barin karatu idan har gwamnati ba ta dauki matakin kare-karen kudin makaranta da ta ke ba.
Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya ware makudan kudade don bai wa matasa masu bautar kasa musamman wadanda aka tura makarantu don farfado da ilimi.
An bayyana yadda jami'a ta kori malamanta bayan kama su da laifin aikata lalata da dalibai da kuma karbar kudi a hannun daliban don haurar da su.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana rashin jin dadi ga yadda ake kara kudin makaranta a jihar. Abba Kabir Yusuf ya gargadi makarantu kan kari haka kawai.
Bayan zanga-zanga da ake ta yi a Najeriya kan kare-karen kudin makaranta, Jami'ar Legas ta rage kudin makarantar dalibai a yau Juma'a 15 ga watan Satumba.
Karatun Ilimi
Samu kari