Karatun Ilimi
Akwai dalibai 15, 000 da suke karatu a jami’o’in da aka tsaida karbar takardar shaidarsu a Benin. Kungiyar NANS ta roki gwamnatin Najeriya ta guji yin kudin goro.
Hukumar kula da jami’o’i ta kasa (NUC), ta bayyana cewa ta kama wasu mutane da laifin gudanar da ayyukan haramtattun jami’o’i 37 a fadin kasar nan.
Bayan dan jarida ya bankado badakalar digiri a Benin, hukumar ICPC ta gayyaci matashin don jin bahasi da kuma daukar matakin gaba kan lamarin mallakar digirin bogi.
Majalisar Dattawa da amince wa Shugaba Tinubu karbo basukan dala biliyan 7.8 da kuma Yuro miliyan 100 don inganta rasuwar 'yan kasar ta fannoni da dama.
Gwamnatin kasar Faransa ta kafa sabuwar doka kan daliban Najeriya da sauran kasashen duniya zuwa da iyalansu kasar saboda wasu dalilai masu muhimmanci.
Gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta sake dawo da shirin ciyar da dalibai da gwamnatin tshon shugaba Buhari ta kawo. Yana da shirin bunkasa ilimi.
An yi kira ga Shugaba Tinubu da ya ba da umurnin janye batun karin kudin jarrabawar UTME kuma ya mayar da ilimi ya zama kyauta don kawo karshen ta'addanci a Najeriya
Gwamnatin jihar Borno ta sha alwashin kammala gina makarantun koyon addini da Larabci guda 27 a fadin jihar kafin saukar Gwamna Zulum. Akwai makarantu 8 a jihar.
Hukumar kula da kwarewar malamai ta kasa, TRCN ta tabbatar da cewa akalla malamai dubu uku su ka fadi jarabawar hukumar yayin da dubu 10 su ka tsallake.
Karatun Ilimi
Samu kari