Jihar Kaduna
Jami'an rundunar yan sanda reshen jihar Kaduna sun samu nasarar kubutar da mutane 3 da yan bindiga suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Zariya, jihar Ƙaduna.
Jami'an ƴan sanda sun samu nasarar gasawa ƴan bindiga aya a hannu a jihar Kaduna. Ƴan sandan sun fatattaki miyagun ƴan bindiga tare ceto mutanen da suka sace.
Miyagun ƴan bindiga sun farmaki garin Jere na jihar Kaduna inda suka halaka bayin Allah, da sace mutane masu yawa. Ƴan bindigan sun zo ne da manyan makamai.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana akdand aga abin da ya gani na hujjojin da jam'iyyar PDP ta bayyana a gaban kotu a kansa da kuma zaben da aka gudanar.
Rahoton da muke ya bayyana yadda aka mayar da mata da kananan yara marayun dole bayan harin da aka kai masallacin Kaduna a kwanan nan a cikin jihar ta Arewa.
Gwamnatin Uba Sani ta dauki matasa 7,000 aiki da nufin kara su a cikin rundunar Jihar ta ’yan sa-kai (KASVS), domin su hana ’yan bindiga sakat a jihar Kaduna.
Gwamnan jihar Kaduna Malam Uba Sani ya ba jami'an tsaro umarnin gudanar da bincike kan kisan da ƴan bindiga suka yi wa wasu masallata a ƙaramar hukumar Ikara.
Tsagerun yan bindiga sun farmaki wasu masallata a wani masallaci a kauyen Saya-Saya da ke karamar hukumar Ikara ta jihar Kaduna, inda suka kashe mutum bakwai.
Malam Sanata Uba Sani ya bayyana cewa kananan yara 500,000 daga cikin miliyan 14 ɗa ake da su a Najeriya a jihar Kaduna kuma gwamnatinsa ba zata zuba ido ba.
Jihar Kaduna
Samu kari