Jirgin Sama
Gwamnan CBN ya ce za su karbe jiragen Attajiran da bashi ya yi masu katutu a kai. CBN ta ce za ta bi ta kan masu cin bashi su ki biya a Najeriya.
Shehu Sani ya ce idan ma Amaechi ya tsere babu komai, domin ‘Yan bindiga ba su san Minista ba. Ya ce ko ma wanene zai tsere idan ya ji labarin ‘Yan bindiga.
Har yanzu gwamnatin Najeriya ba ta hakura da maganar kafa kamfanin jirgi ba. Ministan harkokin jiragen sama a Najeriya, Sanata Hadi Sirika y ace Nigeria Air na nan tafe.
A karshen makon nan ne masu kokarin zuwa Abuja ta jirgin kasa sun gamu da musiba. An sace wasu Matafiya a kusa da tashar jirgin kasa a Kaduna.
Kwanan nan aka hana wasu ‘Yan Mata fita zuwa kasashen waje haka kurum. Abin da ya sa NIS ta ki barin su shiga jirgi shi ne lalata su ke neman zuwa su yi a waje.
Wani jirgin saman kasar Ukraine ya yi hatsari a Iran. Dukkan fasinjoji 180 tare da matukan jirgin farar hular sun rasa rayukansu, kamar yadda Red Crescent na kasar Iran suka sanar...
Majiyar Legit.ng ta ruwaitojirgin ya tashi daga tashar jirgin kasa dake garin Rigasa na jahar Kaduna da misalin karfe 10 na safe, sai dai bai yi nisa ba ya ci karo da yan bindiga a daidai garin Katari, kimanin kilomita 70 kafin sh
Mutum 570 sun tsure a sararin samaniya bayan jirgin aikin Hajj ya samu matsala wajen tashi. Tuni ma har an soma duba ainihin abin da ya faru inda ake zargin Matukin jirgin da laifi a Najeriya.
Sojojin saman Najeriya sun yi abin a yaba inda Sojoji su ka yi luguden wuta a wuraren da Boko Haram su ka labe. Rundunar Sojin sama sun kai wannan hari ne a Ranar ja-ji-birin Sallah.
Jirgin Sama
Samu kari