Jihar Kano
Sanarwa ta fito cewa yau Gwamnan Bauchi zai san matsayin kujerarsa a shari’ar zaben 2023. 'Yan sanda sun dauki matakai a Bauchi kamar yadda aka yi a Kano
Manyan jam'iyyu biyu, NNPP da APC sun rattaɓa hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya yayin da Kotun ɗaukaka ƙara ta sanya ranar yanke hukunci kan zaɓen Kano.
Yayin da ake shari’a game da zaben gwamna a jihar Kano, Primate Elijah Ayodele ya bukaci Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya dage da addu’a don yin nasara.
Hukumar Tsaron Farin Kaya, DSS ta gurfanar da Husseni Isma'il da ake zargi da kai harin bam kan babban masallacin Kano a shekarar 2014, mutane 81 sun mutu.
Kotun daukaka kara ta tsayar da ranar Juma'a don yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Kano. Gwamna Yusuf ya daukaka karar hukuncin kotun sauraron kararrakin zabe.
Mawakin Hausa a jihar Kano, Abdul Kamal ya maka gidan jaridar BBC Hausa a kotu kan zargin satar fasaha inda ya bukaci diyyar kudade naira miliyan 120.
Kungiyoyi da jagorori sun haskawa Gwamnati hadarin soke zaben Kano a kotu, an tunawa Bola Tinubu cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf aka zaba a zaben gwamnonin 2023.
Babban sakataren yada labaran gwamnan, Sanusi Bature, ya yi watsi da rahotannin da ke sanar da ranar da kotun daukaka kara zata yanke hukunci a shari'ar zabe.
Ɗan majalisar jihar Kano, Abdulmumin Jibrin Kofa, ya yi alƙawarin biyan kuɗin maganin Fatima Shu'aibu ƴar shekara biyar mai fama da cutar daji a fuskarta.
Jihar Kano
Samu kari