Jihar Kano
Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, Dangote, na yin shirin rage kadarorin alfarma da ya mallaka, inda ya yanke shawarar sanya katafaren jirgin samansa a kasuwa.
Abdulaziz Abdullahi Umar Ganduje ya je ofishin NNPP, ana tunanin zai koma jam’iyya mai kayan marmari. Shi kuwa ‘Danuwansa watau Umar Abdullahi Ganduje 'dan APC ne.
Wani magidancin ya ki karbar yaron da tsohuwar matarsa ta haifa, yana ikirarin dan ba nashi bane, sakamakon gwajin asibiti da ya nuna ba ta juna biyu kafin su rabu.
Mummunar gobara ta tashi a wuraren shakatawa hudu na Audu Bako gefen asibitin koyarwa na Muhammad Abudullahi Wase (MAWTH). Gobara ta yi barna sosai.
Murja Kunya ta fahimci Hukumar Hisbah ta na kokarin yi mata aure ne, ita kuma ta nuna zama gidan miji zai yi wahala domin manya-manyan bakaken aljanu ne a jikinta.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Kawu Sumaila a matsayin sanatan Kano ta kudu da kuma na dan mazabar Tarayya ta Gaya/Ajingi/Albasu a jihar Kano.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Honarabul Yusuf Datti na jam'iyyar NNPP kujerar dan Majalisar Tarayyar a mazabar Kura/Madobi/Garun Malam ta jihar Kano.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da aniyarta na aurar da 'yan TikTok na jihar. Daga cikin wadanda za a aurar harda fitacciyar 'yar TikTok, Murja Ibrahim Kunya.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta sallami ɗaya daga cikin kwamandajojinta daga aiki saboda haɗa baki da yake yi da masu otal domin aikata baɗala a jihar.
Jihar Kano
Samu kari