Jihar Kano
A ranar Juma'a ne Majalisar Dinkin Duniya ta karbi wani korafi tare da neman ta binciki Gwamna Abba Kabir Yusuf, kan tashin tashinar da ake yi a jihar Kano.
Yayin da ake dakon hukuncin Kotun Koli, an yi hasashen wanda ya fi alamun haske a tsakanin Gwamna Abba Kabir na Kano da Caleb na Plateau da Dauda Lawal na Zamfara.
Lauyan NNPP ya gabatar da korafin da ake sa rai za su sa Abba Kabir Yusuf ya tsira a kotun koli. Wole Olanipekun, SAN ya nunawa kotu yadda aka cinyewa NNPP kuri’u.
Mallam Sani Umar, mahaifin yarinyar da aka yi wa kisan gilla a Kano ya roki Abba Kabir da ya dakatar da sauya wurin shari'ar saboda komai na iya faruwa.
Don rage cunkoso, daga jihar Kano ministan cikin gida ya sallami fursuononi 150, yayin da babbar jojin jihar Gombe ta sallami fursunoni 182 daga jihar Gombe.
Jam'iyyar APC ta zargi Gwamna Abba Kabir da kashe makudan kudaden jihar wurin daukar nauyin zanga-zanga a jihar madadin ya jira hukuncin kotu tukunna.
Tsofaffin ma’aikatan da su ka yi ritaya za su je gidan gwamnatin jihar Kano da karfe 9:00 na Asabar dauke da takardunsu domin a tantance su saboda a biya fansho.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya daukaka kara bayan kotun zabe ta tsige shi, ya ba APC nasara wanda shari'ar ta jawo surutu.NJC ta ce za a kafa kwamiti da zai yi bincike.
Alhassan Ado Doguwa, dan majalisa mai wakiltar mazabar tarayya ta Tudun Wada/Doguwa a jihar Kano, ya ce ba yawan kuri'u kadai ke sa a ci zabe ba.
Jihar Kano
Samu kari