Jihar Kano
Kungiyar Dattawan Arewa reshen jihar Kano ta bayyana rashin jin dadi kan samamen da EFCC ta kai babban ofishin kamfanin Dangote da ke jihar Legas.
Nan da 'yan awanni za a san wa zai mulki Kano tsakanin Abba da Gawuna. NNPP ta ce Jam’iyyar APC tana kokarin yaudarar Kotun koli, amma ba za a dace ba.
Kotun Daukaka Kara ta ce a ranar Juma'a mai zuwa ne za ta yanke hukunci kan karar da Abba Kabir Yusuf ya shigar gabanta kan zaben gwamnan jihar Kano.
Za a ji yadda Hon. Ghali Umar Na’Abba ya mutu bai da kudi da gidan zama a Najeriya. An gano cewa a lokacin da Na’Abba ya rasu, N250, 000 aka samu a asusunsa.
Kwamishinan hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta na Kano, Abdu Zango, ya ve sun gama shirye-shiryen zaben cike gurbin yan majalisar dokokin Kano 3.
Shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Dakta Abdullahi Ganduje Umar ya roki 'yan adawa su mara wa Gwamna Alia na jihar Benue bayan ya yi nasara a Kotun Koli.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika ta’aziyya ga iyalan Alhaji Wada Sinkin da Alhaji Hamza Abdu Farar Hula Bichi da suka rasu a kwanan nan.
Hukumar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta roki alfarmar sassauci kan tarar naira miiiyan 12 da kwamitin ladabtarwa na hukumar NFFL ya ci tararsu.
Mai shari'a Binta Ibrahim-Galadanchi ta kotun majistire, ta ba da umurnin garkame matashin da ya kashe limami a Kano, ta kuma hada da mahifin yaron.
Jihar Kano
Samu kari