Jihar Kano
A yayin da Kanawa ke jiran hukuncin da Kotun Koli za ta yanke kan zabe Kano, wanda ya kafa NNPP, Boniface Aniebonam ya shirya addu'a ta musamman don nasarar Abba.
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi zama da ‘Yan majalisa domin a karfafa NNPP. Kwankwaso ya tattauna da Ali Sani Madaki, Abdulmumin Jibrin da Abdulkadir Tijjani Jobe.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan kudaden diyya har biliyan uku ga masu shaguna da 'yan kasuwa a jihar bayan kotu ta tilasta shi.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bukaci Shugaba Tinubu ya roki kamfanin 'Shoprite' kada ya bar aiki a Kano inda ya hakan zai shafi mutane da dama.
Tsohon mataimakin kakakin Majalisar Ebonyi, Odefa Obasi Odefa ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC da wasu magoya bayansa 500 a mazabar Onicha ta Gabas.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a yankin Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya yi gargadi kan yadda jam'iyyar ke gudanar da mulkinta inda ya ce akwai barazana a 2027.
Hukumar jami'an kwana-kwana ta jihar Kano ta tabbatar da tashin gobara a sakateriyar ƙaramar hukumar Gwale da safiyar ranar Laraba, ta laƙume ofisoshi 17.
Wani shahararren lauya ya yi hasashen makomar Gwamna Yusuf na jihar Kano a Kotun Koli bayan da Kotun Daukaka Kara ta kori kamar yadda kotun karar zabe ta yi.
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta tabbatar da cewa wasu daga cikin masu zanga-zangar da aka cafke a birnin Kano, an gurfanar da su a gaban kotu.
Jihar Kano
Samu kari