Jihar Jigawa
Sanata Shehu Sani, tsohon dan majalisa mai wakiltan Kaduna ya bayyana hanyoyi hudu da za a bi don magance kallubalen tsaro a Najeriya musamman jihohin arewa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya shawarci 'yan Najeriya da su gyara kuskuren da suka yi ta hanyar zaben jam'iyyar PDP, ko kuma su ci gaba da shan wahala.
Rundunar ƴan sanda sun damƙe wani mutumi da ya yaudari ciyamomi da dama da sunan shi ne shugaban majalisar dokokin jihar Jigawa, kwamishina ya ce sun gano kati.
Muhammad Badaru, ministan tsaron Najeriya ya yaba da irin yadda Umar Namadi ya ɗauko ayyukan alheri a jihar Jigawa yayin ziyarar da ya kai ta farko ranar Asabar.
Gwamnatin jihar Jigawa ta dakatar da daraktan shirin Fadama III da manyan jami'an shirin su 27 saboda zargin karkatar da naira biliyan 1.7 na tallafin COVID-19.
Sule Lamido ya ce zargin da tsohon shugaban riƙon kwarya na jam'iyyar APC ya yi cewa idan PDP ta dawo mulki 'yan Najeriya za su sake shiga kunci ba gaskiya ba ne.
Wani matashi sabon dan sanda mai suna Abba Safiyanu wanda aka fi sani da 'Abba Wise' ya gamu da ajalinsa bayan tirela ta murkushe shi a jihar Jigawa.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a jihar Jigawa. Hatsarin motar ya yi sanadiyyar salwantar da rayukan fasinjoji mutum 11 da ya ritsa da su.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙara shiga sabon kace-nace bayan tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya tsoma baki a rikicin siyasar jihar Ribas wanda aka warware.
Jihar Jigawa
Samu kari