Malamin addinin Musulunci
Mai martaba sarkin musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya bayyana bara da almajirai ke yi a matsayin babbar matsala a harkar karatun allo a fadin Najeriya.
'Dan majalisar ttarayya, Alex Ifeanyi Mascot Ikwechegh ya bar addinin da yake yi, ya zama musulmi kamar yadda wani ya yada a dandalin sada zumunta a karshen mako.
Wani masallaci ya rufto kan masallata a jihar Legas. Ana fargabar cewa mutane da dama ne da ke Sallah a cikin masallacin suka rasa rayukansu bayan aukuwar lamarin.
Gamayyar malaman addinin Musulunci da ke jihar Kano sun yabawa jami'an tsaro da kuma ɓangaren shari'a wurin tabbatar da zaman lafiya a rikicin sarautar jihar.
Majalisar malaman jihar Kano ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dauki matakan da suka dace kan matsalar rikicin Kano ba tare da jawo matsala ba.
Da aka yi masa tambaya ganin yadda aka karkata wajen mining, Mansur Ibrahim Yelwa ya yi bayani mai gamsarwa a kan abin da ya shafi hukuncin Mining a musulunci
An yiwa Sheikh Dr Jamilu Zarewa tambaya akan Hukuncin Mining. Sheikh yayi wasu tambayoyi guda bakwai, yace sai ya samu amsar su zai yi bayanin matsayar musulunci.
Ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta ba da tallafin kayan abinci da zannuwa da na karatu ga yan mata marayu 100 a jihar Niger domin tallafa musu.
Kungiyar Izala karkashin Abdullahi Bala Lau ta cika alkawarin kai dan agajin da ya dawo da kudin tsintuwa N100m hajji. Dan agajin, Salihu Abdulhadi ya yi godiya.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari