Malamin addinin Musulunci
A wannan rahoton za ku ji cewa fitaccen malamin addinin musulunci Sheikh Bello Yabo ya yi martani ga kalaman yan bindiga na son sace shi. Ya ce ba a biyan fansa.
Sheikh Bello Yabo ya ce ko zai yi gaba da gaba da yan bindiga ba zai daina musu nasiha ba. Bello Yabo ya ce bai yarda yan bindiga za su iya galaba a kansa ba.
An maido wani bidiyon Sheikh Kabir Gombe yana yabon gwamnatin APC a 2023. Jama’a sun yi ca a kan malamin addinin musuluncin lura da halin da aka shiga.
Malamin nan, Sheikh Bashir Abdulhameed ya yi korafi da ya ji labarin fetur ya tashi tun daga gidajen mai, Kabir Bashir Abdulhamid ya tsinewa shugabannin Najeriya
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce makiya tikitin Musulmi da Musulmi ne suka kara kudin mai domin jawo bakin jini ga Bola Tinubu. Ya ce Tinubu zai rage kudin mai.
Sheikh Muhammad Adamu Dokoro ya ce Fir'aunanci da ake a Najeriya ya yi yawa bayan kara kudin man fetur. Malamin ya ce yan siyasa ba sa tausayawa talaka.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun sace wasu makusantan malamin addinin Musulunci a Sokoto, Sheikh Bashir Ahmad Sani, kuma suna neman miliyoyi.
Sheikh Murtala Bello Asada ya caccaki karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle inda ya ce bai kamata a bayyanawa duniya cewa jami'an tsaro suna shirin zuwa Sokoto ba.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya yi magana kan fita zanga zanga bayan gwamnatin Bola Tinubu ta kara kudin man fetur a Najeriya.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari