Malamin addinin Musulunci
Kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’a Wa Iqamatis Sunnah (JIBWIS) a karkashin jagorancin Sheikh Abdullahi Bala Lau ta yi fatali da hukuncin kotun ECOWAS.
Shugaban Izala ta Najeriya, Dr. Abdullahi Bala Lau ya yi ta'aziyyar rasuwar shugaban Ahlus Sunnah na ƙasar Togo, Sheikh Abdul-Jalilu Nyandu, ya masa addu'a.
Gwamnatin Kano ta bayyana matsayarta kan hukuncin kotun ECOWAS inda ta bayyana cewa ba za ta janye dokokin batanci da take amfani da su a jihar ba.
Dr. Ibrahim Jalo Jalingo ya ce Hadisin "ku kashe wanda ya bar Musulunci" yana da tushe a Alkur’ani, yana mai kiran Masussuka da jahili mai zurfin rashin sani.
Bayan zarge-zargen Ɗan Bello kan Sheikh Abdullahi Bala Lau, mai kamfanin Fal-Damno a Taraba, Alhaji Ali Bukar Lau ya ce kamfaninsa ne ya yi aikin kwangilar.
A farkon shekarar 2025, an rasa manyan malaman addinin Musulunci. Rasuwarsu ta bar babban gibi saboda rawar da suke takawa wajen ayyukan da'awah.
Kungiyar Izala ta yi sababbin nade nade. Sheikh Sani Yahaya Jingir ya nada Malam Dalhatu Abubakar Hakimi a gurbin marigayi Sheikh Saidu Hassan Jingir.
Malamin Musulunci, Sheikh Bello Yabo ya yi wa'azi a masallacin Dr Idris Dutsen Tanshi a Bauchi. Bello Yabo ya fadi alakarsa da Dutsen Tanshi tsawon shekaru 30.
Malamin Musulunci a Najeriya, Imam Junaidu Abubakar Bauchi ya ƙaryata labarin cewa ya rasu inda ya ce yana cikin koshin lafiya ba kamar yadda ake yadawa ba.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari