Malamin addinin Musulunci
Rundunar ‘yan sanda a Gombe ta nesanta kanta daga zargin malamin Musulunci, Sheikh Adam Muhammad Albany kan kisan wani matashi a azumin watan Ramadan.
Wani matashi da ke daya daga cikin ɗaliban marigayi Malam Idris Dutsen Tanshi wanda ke tare da shi a lokacin rasuwarsa ya bayyana yadda lamarin ya faru a gidansa.
Bayan wasiyyar da Sheikh Idris Dutsen Tanshi ya bari, babban malami a Kaduna, Malam Ibrahim Aliyu ya jinjinawa daliban marigayin bisa mutunta wasiyyar da ya bari.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta tafi da wani limamin Juma'a, Ahmad Isa Jaja da ya yi batanci wa Dr Idris Dutsen Tanshi a unguwar Jahun kafin matasa su masa duka
Yayin da ake ta kokarin dakile matsalar tsaro a Arewa, Sheikh Murtala Bello Asada ya sake tasowa da bayanai kan yadda matsalar tsaro ke ƙara kamari a yankin.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi addu'ar Allah Ya gafarta wa Malam Idris Abdul'Aziz Dutsen Tanshi wanda ya koma ga Allah a daren ranar Juma'a.
Dr Idris Abdulazeez Dutsen Tanshi ya fafata da Boko Haram tare da mukabala da Muhammad Yusuf. Ya yi kira zuwa ga tauhidi wanda za a rika tunawa da shi da su.
Shugaban ƙungiyar gwamnonin Arewa kuma gwamnan Gombe, Muhammad Inuwa Yahayaya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar Malam Idris Abdul'Aziz Dutsen Tanshi.
Wani limami ya hau mimbarin masallacin Dr Idris Dutsen Tanshi bayan jana'izarsa, inda ya jaddada cewa gaskiyar malam da jarumtarsa abin koyi ne ga al’umma baki ɗaya.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari