Addinin Musulunci da Kiristanci
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai, MURIC ta soki Fasto Enoch Adeboye kan nuna goyon bayanshi karara ga kasar Isra'ila a cikin wani faifan bidiyo da ya fitar.
Wasu jagororin addinin kirista a Najeriya sun bayyana cewa fargabar da su ke game da tikitin Musulmi da Musulmi ta gushe a yanzun bayan ganin kamun ludayin Tinubu.
Shugaban cocin RCCG a Najeriya, Fasto Enoch Adeboye ya bayyana cewa su na tare da kasar Isra'ila yayin da ake ci gaba da gwabza mummunan fada a yankin.
Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN ta ba da shawarar koma wa kan teburin sulhu yayin da rikici ke kara ta'azzara tsakanin kasashen Isra'ila da Falasdinu.
Kungiyar matasa ta Northern Youths Council of Nigeria ta soki Sheikh Mansur Sokoto kan walllafar da ya yi a Facebook game da zaben gwamnan Nasarawa da Taraba.
Shahararren malamin addinin Musulunci a Najeriya, Farfesa Mansur Sokoto ya bayyana damuwarsa kan hukuncin kotun zabe a jihohin Taraba da Nasarawa.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai, MURIC ya tura gargadi ga ministan Abuja Nyesom Wike kan shirin alaka da Isra'ila kan matsalar tsaro a birnin Tarayya, Abuja.
Wani Fasto ya gamu da ajalinshi bayan ginin coci ya ruguje a kansa yayin gudanar da addu'o'i tare da wasu mutum uku, an tabbatar da cewa mutanen uku sun tsira.
An karawa mazauna jihar Jigawaranar hutun bikin Maulidi yayin da Gwamna Umar Namadi ya tsawaita hutun har zuwa ranar Alhamis, 28 ga watan Satumba.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari