Addinin Musulunci da Kiristanci
Mai martaba sarkin Musulmi Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya yi jan hankali ga yan Najeriya kan hadin kai da zaman lafiya a tsakani domin bunkasa da ci gaban Najeriya
Abdullahi Ganduje, shugaban jam'iyyar APC na kasa ya ce ginin coci a harabar sakatariyar jam'iyyar ya kankama. Ya ce zai kara yawan gwamnoni da 'yan majalisu a APC
Malaman addinin Musulunci da Kiristanci sun gargadi 'yan Najeriya kan biyan kudaden haraji inda suka ce saba hakan babban zunubi ne a wurin Allah.
A shekarar 2024 akwai ranaku masu yawa wadanda yan Najeriya za su yi hutu a cikinsu. Ranakun sun hada da ranar Dimokuradiyya da ranar samun yancin kai.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya (CAN) reshen jihar Plateau yanzu haka ta na jagorantar zanga-zanga a Jos kan hare-haren 'yan bindiga da ya addabi jama'a.
Wata budurwa, Zeinab Khenyab a kasar Iran ta fuskanci daurin shekaru biyu a gidan kaso bayan ana zagin ta wallafa hotonta ba tare da sanya dankwali ba.
Kungiyar MURIC ta bukaci yan majalisa da su fara rabon buhuhunan shinkafa da sauran kayan abinci da shuka karba daga wajen Shugaban kasa Bola Tinubu.
'Yan ta'adda da ake zargin mayakan Boko Haram ne sun yi ajalin wai Fasto mai suna Luka Levong a garin Kwari da ke karamar hukumar Geidam a jihar Yobe.
A kalla manyan fastoci biyu ne suka hango gagarumin matsala da ke tunkaro coci a hasashensu na 2024. Akwai wanda ya ce asirin wasu manyan malamai zai tonu.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari