Gwamnan Jihar Katsina
Sanarwa ta fito cewa yau Gwamnan Bauchi zai san matsayin kujerarsa a shari’ar zaben 2023. 'Yan sanda sun dauki matakai a Bauchi kamar yadda aka yi a Kano
An ga abin mamaki wajen shari'ar zaben gwamnan Nasarawa da aka yi satar waya. Tsohon Minista Maku ya shiga kotun zaben Gwamna, ya fito babu wayar salularsa.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar kashe wani kasurgumin mai garkuwa da mutane, wanda ya addabi yankin Faskari na jihar. An kuma kwato alburusai.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya sha alwashin ganin bayan ƴan bindigan da suka addabi jiharsa da kai hare-hare kan mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba.
Akwai wasu gwamnonin jihohi da ake tuhuma da rashin zama a garuruwansu,. An kawo jerin Gwamnonin APC da PDP da su ke mulki daga wajen Jihohinsu a Najeriya.
Awanni 24 bayan abin da ya faru a ƙaramar hukumar Musawa, ƴan bindiga sun kai hari kauyen Sayaya da ke karamar hukumar Matazu, sun kashe mutum 5 a Katsina.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin Gwamna Malam Dikko Ummaru Radɗa ta ce akalla makarantu 120 aka rufe sakamako ayyuka ƴan bindiga da ya addabi jihar.
Dikko Umaru Radda ya yi koyi da Malam Nasir El-Rufai wajen yin aiki da matasa, yanzu ya jawo Khalil Nur Khalil mai shekara 30, ya nada a matsayin Mai bada shawara.
Gwamnan Katsina, Dikko Umar Radda ya sake jadadda kudurinsa na kin yin sulhu ko kuma kulla wata yarjejeniya da ‘yan ta’adda. Ya ce ko matarsa ce zai hukunta ta.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari