Gwamnan Jihar Katsina
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun yi ajalin mutum biyu yayin da suka ƙona wata mota da ta ɗauko kayan ɗakin amare a kan titin Jibia zuwa Batsari a Katsina.
An yi gwamnonin da suka dare mulki saboda hukuncin kotu, rasuwa ko tsige masu mulki. Rahoton nan ya tattaro wadanda suka samu mulki a sakamakon hukuncin kotun koli
Wasu miyagun yan bindiga sun mamayi ayarin motocin masu zuwa cin kasuwar Yantumaki a karamar hukumar Dansadau ta jihar Katsina, sun halaka mutum shida.
Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina ya amince da dakatar da wani ma’aikacin karamar hukumar Malumfashi, Usman Iliyasu daga aikin sa, bisa zargin siyar da filaye.
Gwamnatin jihar Katsina ta tallafawa manoma 2,040 da kayan noman rani da suka hada da injinan ban ruwa a wani shiri da take yi na bunkasa sana'ar noman rani a jihar.
Muhammadu Buhari, gwamna da Sarakunan jihar Katsina za su zo taron da za ayi a Katsina. Tsohon shugaban Najeriya zai jagoranci yaki da shaye-shaye a Katsina.
Za a ji adadin kudin da ake sa ran shugaba Bola Ahmed Tinubu da gwamnoni za su kashe a 2024. Mun tattaro kasafin kudin gwamnatin tarayya da jihohi 36 da ake da su.
Mun kawo abubuwan da za su sa a rika tunawa da tsohon Gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu. Abubakar Malami da kungiyoyin Fulani irinsu Miyetti Allah sun yake shi.
A safiyar Larabar nan ne ake samun labari cewa Gwamnan Ondo ya mutu. Mai girma Rotimi Akeredolu ya cika ne bayan fama da doguwar jinya a asibitin kasar waje.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari