Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnatin Katsina ya koka kan yadda ya ce 'yan bindiga sun sauya salon da suke amfani da shi wajen kai hare-hare a kauyukan jihar, duk da an rage ta'addancin su.
Gwamna Dikko Umaru Radda na jihar Katsina ya bugi kirji kan nasarorin da gwamnatinsa ta samu kan ta'addanci inda ya ce sun rage matsalar da 70% a jihar.
Mun kawo sunayen ‘yan autan gwamnonin da aka yi tun daga lokacin da aka dawo mulkin farar hula a 1999 zuwa yau irinsu Orji Uzor Kalu da Chimaroke Nnamani.
Hatsabiban ƴan bindiga da dama sun rasa rayukansu a jihar Katsina yayin wata mummunan arangama da tsagin ƴan ta'adda a jihar inda da dama suka jikkata.
Sanata Abdul'aziz Yar'adua, ƙanin marigayi tsohon shugaban ƙasa, Umaru Musa Yar'adua ya ce ɗan uwansa ya miƙa mulki lokacin da yake jinya amma aka samu matsala.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya kare matakin gwamnonin Arewa na zuwa kasar Amurka taro kan matsalar rashin tsaron da ta addabi yankin.
Gwamnan jihar Katsina Umar Dikko Radda ya zargi wasu daga cikin jami'an gwamnati, da jami'an gwamnati sun mayar da satar mutane kasuwanci mai gwani.
Gwannatin jihar Katsina ta yi alhinin kisan da 'yan bindiga suka yi wa wani kwamandan sojoji a jihar. Ta bayyana cewa kisan da aka yi masa babban rashi ne ga jihar.
Gwamnonin Arewa sun bayyana dalilansu kan zuwa taron zaman lafiya Amurka. Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda, ne ya yi jawabin a madadin tawagar gwamnonin
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari