Gwamnan Jihar Katsina
Za a ji adadin kudin da ake sa ran shugaba Bola Ahmed Tinubu da gwamnoni za su kashe a 2024. Mun tattaro kasafin kudin gwamnatin tarayya da jihohi 36 da ake da su.
Mun kawo abubuwan da za su sa a rika tunawa da tsohon Gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu. Abubakar Malami da kungiyoyin Fulani irinsu Miyetti Allah sun yake shi.
A safiyar Larabar nan ne ake samun labari cewa Gwamnan Ondo ya mutu. Mai girma Rotimi Akeredolu ya cika ne bayan fama da doguwar jinya a asibitin kasar waje.
Miyagun yan bindigan daji sun buɗe wa kasuwa wuta a cikin mota, sun kasje mutum takwasa daga ciki kana suka raunata wasu mutum huɗu a Katsina ranar Lahadi.
Yan sanda sun samu nasarar tarwatsa wata maboyar masu aikata muggan laifuka a yankin ƙaramar hukumar Kankara ta jihar Katsina, sun kwato.manyan makamai.
Uwar gidan shugaban kasa Tinubu ta sanya farin ciki a zukatan dattawa 250 a jihar Katsina bayan ba su tallafin naira dubu 100 duk mutum daya don rage radadin talauci
An gano Gwamnonin da su ka zama ci-ma-zaune a Najeriya. Za a ga jihohin da za su tsaya da kafafunsu da wadanda za su ruguje idan aka janye FAAC a Najeriya.
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da ba malamai 7,325 takardar kama aikin din-din-din a jihar, hakan na nufin sun zama ma'aikata masu daukar albashi da fansho.
Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda, a ranar Laraba ya raba N450m ga makarantun sakandare 100 a fadin jihar domin bunkasa harkokin ilmi.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari