Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Kastina - Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana cewa kisan Kwamishanan Kimiya da Fasahar jihar da akayi da lauje cikin nadi, rahoton DailyTryst.
An gudanar Sallar Jana'izar Kwamishsnan Kimiya da Fasahan jihar Katsina, Dr Nasir Rabe, karkashin jagorancin Limamin Masallacin Katsina GRA, Dr Aminu Abdullahi
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya isa gidan kwamishinan kimiyya da fasaha, wanda yan bindiga suka bindiga a cikin gidansa dake Fatima Shema Estate.
Wasu tsagerun yan bindiga sun sake kai sabon hari ƙauyen Dangeza, karamar hukumar Batsari a jihar Katsina, inda suka kashe mutum 5 suka jikkata wasu da dama.
Gwamnan jihar Katsina ya roki gwamnan tarayya ta ayyana dokar ta baci a kan matsalar rashin tsaro da ke addabar sassa daban-daban na Najeriya. Ya janye ra'ayins
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya gargaɗi alkalan jihar katsin da kuma mambobin ƙungiyar Lauyoyi kan tsayawa nemanrwa yan ta'addan da aka kame beli.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bukaci dakarun soji su buɗe wa yan bindiga wuta babu sassauci ko da kuwa sun shiga cikin mutanen da babu ruwansu.
Katsina - rundunar yan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana cewa jami'ai sun cafke wani kasurgumin ɗan bindiga da wasu yan leken asiri da dama a faɗin jihar.
Katsina - Gwamna Masari ya bayyana cewa gwamnatinsa zata katse hanyoyin sadarwa a wasu yankunan jihar Katsina, ya kuma sanar da hana cajin waya ga yan kasuwa.
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari