Goodluck Jonathan
Dr Goodluck Ebele Jonathan, tsohon shugaban kasar Najeriya ya nuna damuwarsa kan tikitin musulmi da musulmi da jam'iyyar APC ta yi a babban zaben shekarar 2023.
Goodluck Jonathan ya bayyana abin da ya sa ba zai kuma neman takarar Shugaban kasa ba, yana ganin ya fara yawon neman takara yanzu, bata sunansa zai yi kawai.
A ra'ayin Dr. Goodluck Jonathan, yadda aka tsara dokokin aikin gwamnati da kuma tsoron yadda rayuwa za ta kasance nan gaba ke jawo ma’aikatan Gwamnati suyi sata
Gidauniyar African Agricultural Technology Foundation ta nada tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan mukamin jakadar fasahar noma saboda gudunmawarsa.
hukumar yaki da ta'annati da dukiyar kasa effcc tace ta kwato kudi wuri na gugar wuri har dalar amurka miliyan dari da sha biyar daga wajen diezani na zabe
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa na APC zai shilla jihar Bayelsa domin yin kamfen dinsa. An ce tuni an kammala dukkan shiri.
Biyo bayan abin da ya faru da Aminu Muhammad wanda Aisha Buhari ta sa aka daure. Mutane sun fara kewan Goodluck Jonathan da ya yi mulki kafin Muhammadu Buhari.
Nyesom Wike ya kafe a kan cewa dole sai Iyorchia Ayu ya sauka daga kujerar shugaban jam’iyyar PDP na kasa, ya bada labarin abin da ya faru a PDP a zaben 2015.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana yadda tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya roki Atiku Abubakar ya mara masa baya a zaben 2015 amma sam yaki.
Goodluck Jonathan
Samu kari