Goodluck Jonathan
Tsohon shugaban ƙasa a Najeriya, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya musanta ikirarin mawaki Femi Kuti cewa a baya EFCC ta nemi ya zo ya mata bayani kan zamba.
Bayanai sun bayyana kan adadin kwanakin da tsoffin shugabannin kasa, Obasanjo, Yar’adua, Jonathan, da Muhammadu Buhari suka dauka kafin su nada ministocinsu.
A yammacin Talata, Dr. Goodluck Jonathan ya yi zaman farko da Bola Ahmed Tinubu bayan hawansa kan mulki. Tsohon Shugaban Najeriyan ne wakilin ECOWAS a Mali.
A lokacin da ake zargin 2.1bn da N3.1tr da sun bace, Muhammadu Buhari ne a mulki. Kungiya ta zugo sabon Shugaban kasa ya binciki abin da ya faru a mulkin baya
Tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Ebele Jonathan, ya bayyana irin yanayin da ministocinsa da sauran masu rike da mukamai na siyasa suka shiga a 2015.
Najeriya ta yi sabon shugaban ƙasa bayan an rantsar da Asiwaju Bola Tinubu, a matsayin sabon shugaban ƙasa. Kafin Tinubu Najeriya ta yi shugabanni da yawa.
Mun kawo jerin rantsar da Shugabannin da aka yi a mulkin Shagari, Obasanjo, ‘Yaradua, Jonathan da Buhari, ganin Bola Tinubu zai karbi ragamar shugabanci a yau.
Tsohuwar ministar albarkatun man fetur a gwamnatin tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, Mrs Diezani Alison-Madueke, ta kai hukumar EFCC ƙara a gaban kotu.
Zababben shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya yabawa shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, bisa tunawa da MKO Abiola, abinda Obasanjo ya gaza yi a mulkinsa.
Goodluck Jonathan
Samu kari