Goodluck Jonathan
Dakta Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasar Najeriya ya bayyana cewa marigayin kasuwansa, Omieworio Afeni shine babban dalilin da yasa ya yi nasara a karatu.
Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasa ya shawarci yan siyasa kada su kashe mutanen da suke fatan zasu mulka bayan sunci zabe, ya bada shawarar ne gabanin zabe
Tsohon shugaban Najeriya, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya ce ya yi kuka lokacin da aka ɗauke shi a matsayin mataimakin Yar'adu domin bai taba tsammani ba.
Babban kotun tarayya ya yankewa wasu jiga-jigan PDP daurin shekaru biyu a kurkuku. An ba ‘Yan siyasar N140m da nufin ayi murdiya a zaben shugaban kasa na 2015g
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi kira ga yan siyasan Najeriya su zama masu rungumar kaddamar sannan ya shawarci matasa kada su yarda ayi amfani dasu
Za a ji yadda wani Bayahude da yake garin Tel Aviv ya yi aikin kashewa Muhammadu Buhari. Wani Attajiri da yake kaunar Goodluck Jonathan ya dauki hayar kamfanin.
Yaron Tsohon Gwamnan Adamawa, ya fadi abin da Bola Tinubu yayi wa Mahaifinsa shekaru 10 da suka wuce. Abdulaziz Nyako ya ce dole zai goyi bayan takarar APC.
Rahotanni daga jihar Bayelsa sun tabbatar da cewa tsohon shugaban ƙasa, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya rasa ɗan uwan mahaifiyarsa bayan gajeren rashin lafiya
Tsohon Ministan tsaro na kasa, Sanata Musiliu Obanikoro ya ce daga asusun kudin da ake yakar Boko Haram, aka fitar da kudin yi wa PDP kamfe a zaben Ekiti a 2014
Goodluck Jonathan
Samu kari