Goodluck Jonathan
An amincewa Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta gurfanar da Sanata Stella Adaeze Oduah ta jam'iyyar All Progressives Congress, APC, kan zargin almundahar kudi fi
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya siffanta tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan da shugaba mafi nagarta da Najeriya ta taba yi a tarihinta duka.
Tsohon shugaban ƙasa, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya gargaɗi yan Najeriya ka da su yi kuskuren zaben shugabanni masu kashe mutane don cimma burinsu a 2023.
Gwamnan jihar Ribas Nyesom Wike ya tuno yadda 'dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da Saraki suka yi fatali da rokon tsohon Jonathan.
Ko da Jigon APC Ya Fito Baro-Baro Ya Fadawa Kiristoci Ka Da Su Zabi APC. Goodluck Jonathan ya dauko labarin kiran da ya yi wa Muhammadu Buhari ana tsakar zabe.
Tsohon shugaban ƙasa da Buhari ya karɓa a hannunsa, Goodluck Jonathan, ya gargaɗi yan siyasa su guji ta da yamutsi domin sai na Najeriya na nan sannan za'a nemi
Shugaban kasan Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan ya shawaci 'yan Najeriya kan irin shugabannin da ya kamata a ce sun zaba a zaben 2023 mai zuwa nan ba da jimawa
Tsohon shugaban ya gana da tsoffin shugabannin na soji ne a gidajensu da yammacin yau Alhamis 15 ga watan Satumba, Vanguard ta ruwaito a yau Alhamis 15 ga wata.
Tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya shawarci matasan Najeriya da su zabi wadanda za su karfafa zaman lafiya da hadin kan kasar nan a babban zabe mai zuwa.
Goodluck Jonathan
Samu kari