Fulani Makiyaya
'Yan sanda sun musanta jita-jitar da ake yadawa kan kai wa Inyamurai Igbo hari a Kano, sun fara bincike don kama wadanda ke yada karyar, tare da yin babban gargadi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ‘yan bindiga sun kashe shugaban Miyetti Allah a Filato bayan buda baki. An taba kai masa hari sau uku kafin daga karshe a kashe shi.
Mayakan kungiyar 'yan ta'addan ISWAP sun kai farmaki a kan wani sasanin Fulani makiyaya dake jihar Borno, amma an samu daukin sojoji kafin lamarin ya kazanta.
Akalla mutum 1 aka tabbatar ya mutu da faɗa ya ɓarke tsakanin mutanen gari da makiyaya, waɗanda suka suka yi ƙoƙarin shayar da shanunsu ruwan da mutane ke sha.
‘Yan bindiga sun sace Wakilin Fulani da mutane 37 a Janjala, Kaduna, sun kwashe shanu, kuma har yanzu babu karin bayani daga ‘yan sanda kan matakin da za a dauka.
rundunar 'yan sanda ta kama wani mutum da ya rika yada takarda cewa Fulani makiyaya za su kai hari Imo. Ya ce Allah ya yi wahayi ne ga malamar coci.
Jihar Jigawa da ke fama da matsanancin rikicin manoma da makiyaya ta fara kokarin hada kan bangarorin biyu domin tabbatar da an daina zubar da jinin jama'a.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan yadda ake bata sunan al'ummar Fulani a kasar nan. Ya bayyana cewa ko kadan bai kamata ana yi musu hakan ba.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya kafa ma'aikatar kiwo domin magance matsala da rikicin manoma da makiyaya da bunkasa tattalin jihar a Itas Gadau.
Fulani Makiyaya
Samu kari