Fulani Makiyaya
Fusatattun matasa sun kai farmaki garuruwan Fulani a Kaiama, jihar Kwara, bisa zargin suna taimaka wa 'yan bindiga; an kama masu garkuwa da mutane tara a Ekiti.
Gwamnatin Filato ta fara bincike kan saka guba wa shanun wani makiyayi a karamar hukumar Bassa. An kafa kwatin bincike domin tabbatar da gaskiyar lamarin.
Hare-haren da aka kai kan garuruwa biyar a Bokkos sun yi sanadiyyar mutuwar mutum goma. BCDC ta yi kira ga jama’a su kare kansu daga barazanar ‘yan ta’adda.
Rundunar 'yan sanda a jihar Zamfara ta kama mutum 15 bayan Fulani makiyaya sun gwabza fada mai muni da Hausawa. An samu gawar wani matashi cikin jini.
'Yan sanda sun musanta jita-jitar da ake yadawa kan kai wa Inyamurai Igbo hari a Kano, sun fara bincike don kama wadanda ke yada karyar, tare da yin babban gargadi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ‘yan bindiga sun kashe shugaban Miyetti Allah a Filato bayan buda baki. An taba kai masa hari sau uku kafin daga karshe a kashe shi.
Mayakan kungiyar 'yan ta'addan ISWAP sun kai farmaki a kan wani sasanin Fulani makiyaya dake jihar Borno, amma an samu daukin sojoji kafin lamarin ya kazanta.
Akalla mutum 1 aka tabbatar ya mutu da faɗa ya ɓarke tsakanin mutanen gari da makiyaya, waɗanda suka suka yi ƙoƙarin shayar da shanunsu ruwan da mutane ke sha.
‘Yan bindiga sun sace Wakilin Fulani da mutane 37 a Janjala, Kaduna, sun kwashe shanu, kuma har yanzu babu karin bayani daga ‘yan sanda kan matakin da za a dauka.
Fulani Makiyaya
Samu kari