Fulani Makiyaya
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bukaci Fulani su ɗauki batun zaman lafiya da muhimmanci, inda ya ce tarihi ya nuna ba su yarda da tashin tashina ba.
Sarkin Zazzau a jihar Kaduna, Nuhu Bamalli ya yi tsokaci kan ta'addanci inda ya bayyana yadda aka san Fulani a baya da cewa ba a sansu da alaka da ta'addanci ba.
Kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah ta bayyana yadda wasu miyagun mutane su ka kai wa Fulani makiyaya farmaki a Filato tare da ankashe mutum biyu da harbe shanu.
Gwamnatin jihar Katsina ta ɗauki matakin hana noma a hanyoyin shanu da filayen kiwo domin daƙile yiwuwar ɓarkewar rikicin manoma da makiya a faɗin jihar.
Bayanai sun fito yayin da shugaban ƙasa Bola Tinubu ya gana da tsohon shugaban hukumar INEC, Farfesa Attahiru Jega a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja.
A labarin nan, kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah Cattle Breeders Association (MACBAN), ta bayyana matakin da ta dauka wajen rage rikicin manoma da makiyaya.
A wannan labarin kakakin majalisar wakilai, Hon.Tajuddeen Abbas ya bayyana cewa karuwar sauyin yanayi ya kara jawo rikicin manoma da makiyaya a kasar nan.
Ana fargabar an kashe mutum daya yayin da fada ya kaure tsakanin makiyaya da manoma a kauyen kauyen Barkta da ke cikin karamar hukumar Bosso ta jihar Neja.
Yayin da ake jimamin kisan Sarkin Gobir, Malamin Musulunci, Sheikh Abubakar Lawan Triumph ya nuna damuwa kan lamarin inda ya shawarci al'umma su yi taka tsan-tsan.
Fulani Makiyaya
Samu kari